• About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact
Katsina City News
Advertisement
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
Katsina City News
No Result
View All Result
Home General Stories

Yan sanda na riƙe da waɗanda ake zargi da wawure kuɗi a gidan gwamnatin Katsina

Katsina City News by Katsina City News
August 21, 2022
in General Stories
0
Katsina Ta Yi Na Hudun Karshe A Jadawalin Cin Jarabawar Kammala Sakandire A Najeriya
0
SHARES
25
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Yan sanda na riƙe da waɗanda ake zargi da wawure kuɗi a gidan gwamnatin Katsina

Jami’an tsaro a Jihar Katsina na tsare da wasu ma’aikatan gwamnatin jihar da ake zargi da sace maƙudan kuɗi a gidan gwamnati.


Shugaban sashen hulɗa da jama’a na Gwamnatin Katsina, Al-Amin Isah, ya tabbatar da cewa kusan mako biyu ke nan da faruwar lamarin, ba kamar yadda wasu kafofin yaɗa labarai suke ruwaito ba.

Da yake tabbatar wa BBC Hausa faruwar lamarin, Al-Amin bai bayyana adadin kuɗin ba, yana mai cewa waɗanda abin ya shafa za su yi ƙarin bayani.

Zuwa yanzu an saki wasu daga cikin ma’aikatan sashen kuɗi da masu gadi da aka kama yayin da ake ci gaba da riƙe wasu, waɗanda hukumomi ba su bayyana adadinsu ba.

Share

Related

Source: Accurate News
Via: Zaharadeen Mziag
Previous Post

Dantakarar Gwamnan jihar Katsina a ƙarƙashin Jam’iyyar NNPP Engr. Nura Khalil ya Ziyarci jigon APC a Katsina Dakta Mustapha Inuwa

Next Post

“Babban aikin mu damu daku shine tabbatar da nasarar PDP tun daga sama har ƙasa” Musa Gafai ga Kansilolin PDP na jihar Katsina

Next Post
“Babban aikin mu damu daku shine tabbatar da nasarar PDP tun daga sama har ƙasa” Musa Gafai ga Kansilolin PDP na jihar Katsina

"Babban aikin mu damu daku shine tabbatar da nasarar PDP tun daga sama har ƙasa" Musa Gafai ga Kansilolin PDP na jihar Katsina

Recent Posts

  • Dr. Dikko sworn in as Governor, takes over from Masari in Katsina State.
  • Tinubu Ya Nada Dele Alake A Matsayin Mai Magana Da Yawunsa
  • In inaugural address, Tinubu preaches unity, commitment to nation-building
  • Jawabin Farko a Matsayin Shugaban ƙasa: Tinubu ya cire Tallafin Mai gaba ɗaya
  • Malam Dikko Umar Radda ya zama sabon gwamnan jihar Katsina

Recent Comments

No comments to show.

Archives

  • May 2023
  • April 2023
  • March 2023
  • February 2023
  • January 2023
  • December 2022
  • November 2022
  • October 2022
  • September 2022
  • August 2022
  • July 2022

Categories

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Interview
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Press Release
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Sashin Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina

Browse by Category

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Interview
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Press Release
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Sashin Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina
  • About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.