• About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact
Katsina City News
Advertisement
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
Katsina City News
No Result
View All Result
Home General Stories

Yajin Aikin ASUU: Manyan Ministocin Najeriya guda 3 zasu gurfana a gaban Kotu.

admin-admin by admin-admin
September 12, 2022
in General Stories
0
Yajin Aikin ASUU: Manyan Ministocin Najeriya guda 3 zasu gurfana a gaban Kotu.
0
SHARES
6
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Kotun kula da ma’aikatu NIC ta bukaci kungiyar Malaman jami’o,i da Gwamnati su gurfana a gabanta

A yau Litinin ne kotun kula da Ma’aikatun Najeriya ta bukaci kungiyar malaman Jami’a da Gwamnati su gurfana a gabanta a Abuja domin jin bayanai game da yajin Aikin malaman jami’o’i da yaki ci yaki cinyewa, wanda ya tsaida harkokin karatun jami’o’in tun a cikin watan Fabrairu. Aikawa wadannan bangarorin da kotun tayi ya biyo bayan mika koken na Kungiyar ASUU da Gwamnatin tarayya tayi ga kotun ma’aikatun wanda Ministan Kwadago Chris Ngige yayi.

Gwamnatin tarayya tana fatan Kotun ta baiwa kungiyar ta ASUU umarnin komawa bakin Aiki.

Daga cikin wadanda aka aikawa Sammacin don su bayyana a gaban Kotun akwai Ministan Ilimi, da na Shari’a da Ministan Kwadago da kuma shugaban kungiyar ASUU na kasa.

Share

Related

Source: Radio Nigeria
Via: Katsina City News
Previous Post

JUST-IN: Civilian JTF Foils Attack In Katsina, Kill 9 Bandits

Next Post

Ma’aitakan filayen jiragen sama na yajin aiki a Najeriya

Next Post
Ma’aitakan filayen jiragen sama na yajin aiki a Najeriya

Ma'aitakan filayen jiragen sama na yajin aiki a Najeriya

Recent Posts

  • Tinubu To Rechannel Funds Into Education, Healthcare, Others
  • Dr. Dikko sworn in as Governor, takes over from Masari in Katsina State.
  • Tinubu Ya Nada Dele Alake A Matsayin Mai Magana Da Yawunsa
  • In inaugural address, Tinubu preaches unity, commitment to nation-building
  • Jawabin Farko a Matsayin Shugaban Æ™asa: Tinubu ya cire Tallafin Mai gaba É—aya

Recent Comments

No comments to show.

Archives

  • May 2023
  • April 2023
  • March 2023
  • February 2023
  • January 2023
  • December 2022
  • November 2022
  • October 2022
  • September 2022
  • August 2022
  • July 2022

Categories

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Interview
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Press Release
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Sashin Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina

Browse by Category

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Interview
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Press Release
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Sashin Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina
  • About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.