• About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact
Katsina City News
Advertisement
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
Katsina City News
No Result
View All Result
Home General Stories

“Samar da kayan Aiki adanasu da rabasu inda ya dace shine muka sa a gaba” INEC

Katsina City News by Katsina City News
November 9, 2022
in General Stories
0
INEC ta soke rajista kusan miliyan uku
0
SHARES
5
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Shugaban hukumar Zabe mai zaman kanta ta ƙasa INEC ya bayyana cewa Babban abinda hukumar ta sanya a gaba yanzu shine samar da kayan aiki da adanasu, sana kuma da rabasu inda ya dace idan lokaci yayi. Farfesa Muhamud Yakubu yayi wannan jawabin ne a lokacin da yake rantsar da yan kwamitin kula da muhimman kayayyakin zabe a Abuja. Yakubu ya kara da cewa Shirye-shirye sunyi nisa domin tunkarar zaben watan Afrilu na shekarar 2023. Yace hukumar bata da niyyar daga Zaɓen ƙasar, yace hukumar zatayi hadin gwiwa da masu ruwa da tsaki domin gudanar da Sahihin zabe.

Share

Related

Source: Katsina City News
Via: Katsina City News
Previous Post

Majalisar Dokoki ta Jihar Katsina tayi fatali da wata bukata da Gwamnan Jihar ya aika ma ta.

Next Post

“Ku gujewa Amfani da Kafafen Sada Zumunta don yaɗa ƙarya” -Moh’d Kakufada

Next Post
“Ku gujewa Amfani da Kafafen Sada Zumunta don yaɗa ƙarya” -Moh’d Kakufada

"Ku gujewa Amfani da Kafafen Sada Zumunta don yaɗa ƙarya" -Moh'd Kakufada

Recent Posts

  • Ana musayar yawu tsakanin EFCC da DSS a Nijeriya
  • 24 Hours After Tinubu’s Inauguration, DSS, EFCC Reignite Inter-Agency Rivalry
  • Tinubu To Rechannel Funds Into Education, Healthcare, Others
  • Dr. Dikko sworn in as Governor, takes over from Masari in Katsina State.
  • Tinubu Ya Nada Dele Alake A Matsayin Mai Magana Da Yawunsa

Recent Comments

No comments to show.

Archives

  • May 2023
  • April 2023
  • March 2023
  • February 2023
  • January 2023
  • December 2022
  • November 2022
  • October 2022
  • September 2022
  • August 2022
  • July 2022

Categories

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Interview
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Press Release
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Sashin Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina

Browse by Category

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Interview
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Press Release
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Sashin Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina
  • About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.