• About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact
Katsina City News
Advertisement
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
Katsina City News
No Result
View All Result
Home General Stories

“Mu makaman yakin ne Zakunan na baya zasu shigo Kwanannan” Cewar ‘Yan APC da suka koma PDP daga kananan hukumomi 4 na jihar Katsina.

admin-admin by admin-admin
September 11, 2022
in General Stories
0
“Mu makaman yakin ne Zakunan na baya zasu shigo Kwanannan” Cewar ‘Yan APC da suka koma PDP daga kananan hukumomi 4 na jihar Katsina.
0
SHARES
39
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Dubun dubatar Magoya bayan jam’iyyar APC daga kananan hukumomin Safana, Kurfi, Dutsin-ma, Danmusa da Batsari ne suka yi Rudda daga jam’iyyar su ta APC mai mulki zuwa jam’iyyar PDP, inda aka shirya gagarumin taron karbar su a garin Safana cikin jihar Katsina a karkashin jagorancin shugaban jam’iyyar ta PDP Hon. Salisu Yusuf Majigiri.

Taron da ya gudana a ranar Lahadi 11 ga watan Satumba 2022 ya hada dukkanin jagororin jam’iyyar PDP da Sakataren jam’iyyar na Ƙasa Sanata Ibrahim tsauri, Dantakarar Gwamnan jihar Katsina Sanata Yakubu Lado Danmarke, Dantakarar Sanatan Katsina ta tsakiya, Engr. Surajo Aminu Makera, Shugabannin jam’iyyar PDP na yankuna da na kananan hukumomi, Hon. Musa Gafai Shugaban kungiyar Ladon Alkhairi da sauran ‘Yan kungiyoyi daban-daban.

An gabatar da wakilan ‘yan jam’iyyar na APC da suka fice daga cikinta zuwa PDP sun gabatar da wajabai akan dalilansu na ficewa daga jam’iyyar APC, kuma sun tabbatarwa shugabannin jam’iyyar na PDP cewa su makamai ne, mayakan na baya, kuma zasu shigo Kwanannan zasu yaki jam’iyya mai mulki.

Tun da farko mai masaukin baki Shugaban jam’iyyar PDP na Ƙaramar hukumar Safana, Hon. Illela ya gabar da jawabin maraba da baki, daga bisani kuma shugaban jam’iyyar PDP na jihar Katsina ya yi jawabin godiya ga al’ummar da suka taru wajen gami da kira a garesu da suyi PDP daga sama har kasa.

Da yake jawabi a madadin dukkanin’yan takarar PDP, Sanata Yakubu Lado Danmarke yace; “Yanzu Al’umma sun gane inda aka dosa, yace babu ma kamar Æ™aramar hukumar Safana, tana daya daga cikin garuruwan da suka dandana azabar mulkin APC yace ba sai an fadi masu illar ta ba. A karshe yayi fatan Allah ya kawo lokacin da za’a dunga Sayen Shinkafa buhu dubu bakwai manja dubu biyar.

Share

Related

Source: Katsina City News
Via: Zaharaddeen Ishaq Abubakar
Previous Post

Federal University Dutsinma Wins N32M Research Grant

Next Post

Wakilin Kudu 2 a karamar hukumar Katsina sun kona tsintsiya.

Next Post
Wakilin Kudu 2 a karamar hukumar Katsina sun kona tsintsiya.

Wakilin Kudu 2 a karamar hukumar Katsina sun kona tsintsiya.

Recent Posts

  • Dr. Dikko sworn in as Governor, takes over from Masari in Katsina State.
  • Tinubu Ya Nada Dele Alake A Matsayin Mai Magana Da Yawunsa
  • In inaugural address, Tinubu preaches unity, commitment to nation-building
  • Jawabin Farko a Matsayin Shugaban Æ™asa: Tinubu ya cire Tallafin Mai gaba É—aya
  • Malam Dikko Umar Radda ya zama sabon gwamnan jihar Katsina

Recent Comments

No comments to show.

Archives

  • May 2023
  • April 2023
  • March 2023
  • February 2023
  • January 2023
  • December 2022
  • November 2022
  • October 2022
  • September 2022
  • August 2022
  • July 2022

Categories

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Interview
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Press Release
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Sashin Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina

Browse by Category

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Interview
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Press Release
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Sashin Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina
  • About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.