• About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact
Katsina City News
Advertisement
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
Katsina City News
No Result
View All Result
Home General Stories

Motar Kwashe ’Yan Najeriya Ta Yi Gobara A Hanyar Port Sudan

Katsina City News by Katsina City News
May 2, 2023
in General Stories
0
Motar Kwashe ’Yan Najeriya Ta Yi Gobara A Hanyar Port Sudan
0
SHARES
11
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Daya daga cikin motocin da suka kwashe ’yan Najeriya daga Khartoum, babban birnin kasar Sudan, ta kama da wuta a hanyarta ta kai su Port…

Daya daga cikin motocin da suka kwashe ’yan Najeriya daga Khartoum, babban birnin kasar Sudan, ta kama da wuta a hanyarta ta kai su Port Sudan a safiyar Litinin.

A daren Lahadi motoci 26 dauke da ’yan Najeriya da suka makale a Sudan bayan barkewar yaki suka bat Jami’ar Al Razi zuwa Port Sudan.

“Da misalin karfe 2.30 na dare wata ta kama da wuta daga cikin wadanda suka kwashi ’yan Najeriya za su kai su Port Sudan.
“Motar, mai alamar Jihar Katsina na dauke da mace daya da maza 49, ta kama da wuta ne bayan direban ya tsaya a kusa da shingen binciken mayakan RSF, sakamakon tsananin zafi da ya sa tayarta kamawa da wuta kafin ta yi bindiga.
“Bayan lalacewar motar, wadda Shugaban Kungiyar Dattawan ’Yan Najeriya, Dr Hashim Idris Na’Allah, ke ciki, an sanya wasu fasinjojin a cikin sauran.

“Sauran kuma a wurin suka kwana tare da direban da mayakan RSF, kafin washegari su kama hanya.

“Sun bayyana cewa mayakan sun yi ta fadi-tsahin ganin an gyara motar, har suka ba su shayi” in ji Sani Aliyu da ke Sudan.

Tuni dai ’yan Najeriyan suka ci ga da tafiya a motar tasu zuwa Port Sudan inda ake sa ran za su tsallaka zuwa kasar Saudiyya, daga can a kwaso su zuwa gida.

Sama da ’yan Najeriya 1,500 ne suka tafi Port Sudan bayan rukunin farko sun kwana hudu ba tare da sun samu izinin kasa tsallakawa zuwa kasar Masar, inda jirage ke jiran su domin dawo da su gida ba.

Daga baya dai Shugaba Buhari ya sa baki, hukumomin Masar sun ba su damar shiga kasarsu.

Share

Related

Source: Aminiya
Via: Katsina City News
Previous Post

Workers’ Day: Organised Labour advocates review of retirement age

Next Post

Subsidy Removal: FG Urged To Boost Production

Next Post
UPDATED: NEC Mulls Extension Of Fuel Subsidy Removal

Subsidy Removal: FG Urged To Boost Production

Recent Posts

  • Hajj 2023: Azman begins airlift of pilgrims Today
  • Hajj Airlift: NAHCON Airlift 14,000 pilgrims in 33 flights operations, set up back up plans
  • Hajj 2023: Plateau pilgrims “stranded’ over “failure to remit funds” for Hajj officials
  • Abin da aka tattauna a taron Tinubu da gwamnonin Jam’iyyar APC
  • Makkah service providers pledges ‘memorable’ Hajj 2023 for Nigerian pilgrims

Recent Comments

No comments to show.

Archives

  • June 2023
  • May 2023
  • April 2023
  • March 2023
  • February 2023
  • January 2023
  • December 2022
  • November 2022
  • October 2022
  • September 2022
  • August 2022
  • July 2022

Categories

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Interview
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Press Release
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Sashin Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina

Browse by Category

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Interview
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Press Release
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Sashin Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina
  • About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.