• About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact
Katsina City News
Advertisement
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
Katsina City News
No Result
View All Result
Home General Stories

Matawalle ya mayar da Sarkin da ya naɗa ‘ƙasurgumin ɗan fashi’ sarauta

Katsina City News by Katsina City News
April 23, 2023
in General Stories
0
Matawalle ya mayar da Sarkin da ya naɗa ‘ƙasurgumin ɗan fashi’ sarauta
0
SHARES
103
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Gwamnan jihar Zamfara da ke arewa maso yammcin Najeriya Muhammed Bello Matawalle, ya mayar wa Alh. Aliyu Garba Marafa sarautarsa ta sarkin Birnin Yandoto.

A watan Yulin shekarar da ta gabata ne gwamnan ya dakatar da sarkin saboda ya bai wa jagoran ‘yan bindiga Ado Aleiru sarautar sarkin Fulani a fadarsa.

Naɗin da ya janyo ce-ce-ku-ce a ciki da wajen jihar.

A cikin wata sanarwa da sakataren gwamnatin jihar Kabiru Balarabe Sardauna ya fitar ne ta tabbatar da mayar da sarkin kan karagarsa.

Sanarwar ta ce an mayar da sarkin ne sakamakon buƙatar hakan daga kwamitin da gwamnati ta kafa domin bincike kan lamarin.

Tun da farko dai sarki ya ce ya bai wa Ado Aleiru sarautar ne sakamakon rawar da ya taka wajen wanzar da zaman lafiya tsakanin masarautar da ‘yan bindigar da ke addabar ƙaramar hukumar Tsafe.

Sanarwar ta kara da cewa ”kwamitin bai samu wata hujja da ke nuna cewa sarkin na da wata mummunar manufa game da naɗin Ado Aleiru, ko haɗin baki tsakanin sarkin da ‘yan bindiga”.

“Sakamakon binciken kwamitin ya nuna cewa an naɗa Ado Aleiru ne a wani ɓangare na samar da zaman lafiya tsakanin tubabbun ‘yan bindiga da kuma garuruwan da ke fama da ayyukan ‘yan bindiga a ƙananan hukumomin Tsafe da Gusau, wanda ya haɗa da garin Yandoto, don haka gwamnati ta mayar da sarkin ba tare da ɓata lokaci ba”.

Share

Related

Source: BBC Hausa
Via: Katsina City News
Previous Post

Sankarau Ta Kashe Mutum 118 A Katsina da sauran Jihohi 21 Na Najeriya —NCDC

Next Post

Sudan Crisis: Remain Indoors, FG Tells Nigerian Students

Next Post
Sudan Crisis: Remain Indoors, FG Tells Nigerian Students

Sudan Crisis: Remain Indoors, FG Tells Nigerian Students

Recent Posts

  • Hajj 2023: Azman begins airlift of pilgrims Today
  • Hajj Airlift: NAHCON Airlift 14,000 pilgrims in 33 flights operations, set up back up plans
  • Hajj 2023: Plateau pilgrims “stranded’ over “failure to remit funds” for Hajj officials
  • Abin da aka tattauna a taron Tinubu da gwamnonin Jam’iyyar APC
  • Makkah service providers pledges ‘memorable’ Hajj 2023 for Nigerian pilgrims

Recent Comments

No comments to show.

Archives

  • June 2023
  • May 2023
  • April 2023
  • March 2023
  • February 2023
  • January 2023
  • December 2022
  • November 2022
  • October 2022
  • September 2022
  • August 2022
  • July 2022

Categories

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Interview
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Press Release
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Sashin Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina

Browse by Category

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Interview
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Press Release
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Sashin Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina
  • About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.