• About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact
Katsina City News
Advertisement
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
Katsina City News
No Result
View All Result
Home General Stories

Gwamnatin Katsina ta hana Malaman makarantun Firamare da Sakandire cin zarafin Dalibansu

Katsina City News by Katsina City News
August 26, 2022
in General Stories
0
Gwamnatin Katsina ta hana Malaman makarantun Firamare da Sakandire cin zarafin Dalibansu
0
SHARES
88
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Gwamnatin Katsina Ta Hana Malamai Cinzarafin ‘Yan Firamare Da Sakandire

Gwamnatin jihar Katsina ta ƙaddamar da wani yunƙuri na kawo ƙarshen ladabtarwa da ake yi wa ɗalibai a makarantun Katsina, wanda sun ce matakin da ake ɗauka na ladabtar da ɗaliban kan janyo ɗaliban su daina zuwa makarata saboda tsoratarwa, kamar yadda Katsina Post ta rawaito.

Shugaban Hukumar Ilimi na bai ɗaya ta jihar Katsina, Alhaji Lawal Buhari Daura, ya yi gargadin cewa; “daga yanzu duk shugaban makaranta ko malaman da aka samu suna azabtar da ɗalibai, to su sani za a hukunta su,”

Ya yi wannan jawabi ne a wajen taron wayar da kan jama’a game da kawo ƙarshen ladabtarwa a makarantu, wanda aka shirya tare da haɗin gwiwar Asusun Tallafawa Yara na Majalisar Ɗinkin Duniya (UNICEF), ga masu ruwa da tsaki a harkar ilimi da suka haɗa da zaɓaɓɓun ɗalibai daga sassa daban-daban na yankin, wanda aka gudanar a ranar Alhamis a jihar Katsina.

Shugaban Hukumar Ilimin ya ce, hukuncin da ake yi ga jikin ɗan adam yana
haifar da babban ƙalubale na tsawon shekaru da dama, domin matakin gyara ɗaliban da suke yi kuskure ta wannan hanyar yana taimaka wa ne kawai wajen ƙaruwar yawan yaran da ke barin zuwa makaranta don nuna bajirewa ga ilimin, kamar yadda Katsina Post ta samu labari.

Ya bayyana hukuncin kallon rana, da kuma saka ɗalibi aiki tuƙuru, duk waɗannan cin zarafi ne da kuma amfani da kalaman ɓatanci ga ɗalibai.

“Waɗannan binciken na da matukar tasiri ga tsarin ilimi a Najeriya da kuma cimma burin da ake so a cimmawa mai ɗorewa”.

Hukuncin jiki kamar yadda aka saba amfani da shi a makarantar shi ne, amfani da ƙarfi ga ɗaiɗaikun ɗalibai ko nuna fifiko ga na ƙasa da kai, ko ka saka shi aiki ɓa ladabtarwa don kana sama da shi, to ba shi ne gyara ɗa’a ga ɗalibin da yaga yafi ɗan uwansa ɗalibi girman aji ba”.

“Masu aikata laifin yawanci shugabannin makaranta ne, malamai, ko kuma shugabannin ɗalibai, waɗanda ke masu cin zarafin da abin ya shafa da kuma wanda bai shafa ba”, inji shi.

Share

Related

Source: Katsina City News
Via: Zaharadeen Mziag
Previous Post

Majalisar Zartarwa ta jihar Katsina ta amince da kashe Fiye da naira Miliyan dubu uku a kananan hukumomi 10. 

Next Post

Gwamnatin Katsina ta gargadi matasa shiga bangar Siyasa

Next Post
Gwamnatin Katsina ta gargadi matasa shiga bangar Siyasa

Gwamnatin Katsina ta gargadi matasa shiga bangar Siyasa

Recent Posts

  • Tinubu To Rechannel Funds Into Education, Healthcare, Others
  • Dr. Dikko sworn in as Governor, takes over from Masari in Katsina State.
  • Tinubu Ya Nada Dele Alake A Matsayin Mai Magana Da Yawunsa
  • In inaugural address, Tinubu preaches unity, commitment to nation-building
  • Jawabin Farko a Matsayin Shugaban ƙasa: Tinubu ya cire Tallafin Mai gaba ɗaya

Recent Comments

No comments to show.

Archives

  • May 2023
  • April 2023
  • March 2023
  • February 2023
  • January 2023
  • December 2022
  • November 2022
  • October 2022
  • September 2022
  • August 2022
  • July 2022

Categories

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Interview
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Press Release
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Sashin Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina

Browse by Category

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Interview
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Press Release
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Sashin Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina
  • About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.