• About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact
Monday, January 30, 2023
  • Login
Katsina City News
Advertisement
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
Katsina City News
No Result
View All Result
Home General Stories

Ba Za A Yi Takarar Ba, An Kasa Cika Mana Alƙawari, Kuma Na Yi Watsi Da Jam’iyyar ADP Nan Take, Cewar Alan Waƙa

January 3, 2023
in General Stories
0
Ba Za A Yi Takarar Ba, An Kasa Cika Mana Alƙawari, Kuma Na Yi Watsi Da Jam’iyyar ADP Nan Take, Cewar Alan Waƙa
0
SHARES
28
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Mawaki Aminu Alan Waƙa ya fice daga jam’iyyar ADP ta Sha’aban Ibrahim Sharaɗa, sannan ya yi wurgi da takarar majalisar tarayya da yake yi a ƙaramar hukumar Nassarawa.

A cikin saƙon bidiyon da ya fitar, Ala ya nuna yayi danasanin fitowa ya bayyana kansa a matsayin ɗan takarar, domin ya ce babu wata takardar shaidar cewa yana takara da ya gani.

Ya kuma zargi ƙungiyar 13×13 da mawaƙi Dauda Kahutu Rarara ke jagoranta, wanda babban jigon ADP ne a Kano da yi musu an giza mai kantu ruwa kan shiga jami’yyar bisa sharaɗi.

Sai dai ya ce, daga baya ƙungiyar ta ƙasa yin kataɓis domin sanar da su matsayarsu, kurum an barsu da magana da wadanda ba su da hurumi.

Ala ya ce, tuni ya aike wa jami’yyar takardar sallama.

Mene ne ra’ayinku a kai?

Daga Freedom Radio

Share

Related

Source: Rariya
Via: Katsina City News
Previous Post

Immigration Officers Rescue Six Human Trafficking Victims in Jigawa

Next Post

KAMFANIN SHINKAFA A KATSINA: Gwamna Masari ya jinjinawa Ɗahiru Mangal

Next Post
KAMFANIN SHINKAFA A KATSINA: Gwamna Masari ya jinjinawa Ɗahiru Mangal

KAMFANIN SHINKAFA A KATSINA: Gwamna Masari ya jinjinawa Ɗahiru Mangal

Recent Posts

  • APC ta gano kafafen yada labaran da PDP ke ɗaukar nauyi su yaɗa karya a kan Tinubu
  • Emefiele: We’ve collected N1.9trn old naira notes so far — N900bn more to go
  • Hanyoyi Shida Domin Kiyaye Basir Cikin Sauƙi.
  • Bankin CBN Ya Samar Da Naira Miliyan 120 Domin Yin Canjin Kudi A Katsina.
  • INEC ta kara tsawaita wa’adin karbar katin zabe

Recent Comments

No comments to show.

Archives

  • January 2023
  • December 2022
  • November 2022
  • October 2022
  • September 2022
  • August 2022
  • July 2022

Categories

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina

Browse by Category

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina
  • About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact

No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In