• About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact
Katsina City News
Advertisement
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
Katsina City News
No Result
View All Result
Home General Stories

Anyi kira ga ‘Yanjarida su kara zage damtse wajen wayar da kai akan shirin Kiwon lafiya da bawa jarirai Nonon Uwa.

admin-admin by admin-admin
August 18, 2022
in General Stories
0
Ansamu Raguwar Auren wuri da kaso 30% a Arewacin Najeriya -UNICEF-
0
SHARES
9
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Wani Kwararre akan samar da abinci mai gina jiki na ofishin asusun tallafawa kananan yara na Majalisar ɗinkin Duniya mista dabya ziyarci Kano mista Odine Oyodefun ne ya bayyana haka a yayin taron wayar da kai na kungiyar ‘Yanjarida akan shayar da jarirai Nonon Uwa zalla da gidan Talabijin na Abubakar Rimi da ke Kano ya shirya hadin gwiwa da tallafin Asusun na UNICEF.

A cewar masanin “Kafafen yaɗa labarai nada rawar da zasu taka wajen kira ga Gwamnati da masu ruwa da tsaki da su samar da kudade da za’a gudanar tare da tabbatar da cewa ambi Dokokin shayar da Nononnuwa zalla daga watanni shida na haihuwa masanin a harkar Abinci yace a shekarar ta 2018 wani bincike da masana suka gudanar ya bayyana cewa akwai sama da yara miliyan uku yan kasa da shekaru biyar a kano.

Domin cimma nasarar da akasa a gaba Darakta General ta gidan Talabijin din Abubakar Rimi dake Kano hajiya sa’a Ibrahim tace; akwai bukatar kafafen yaɗa labarai su riƙe yin bincike akan muhimmancin shayar da Nonon Uwa zalla da fadakar da iyaye da masu ruwa da tsaki akan illar rashin shayar da Nonon uwa zalla. Tace shayar da Nonon uwa zalla na Watanni shida zai rage matsalolin yawan mace-mace ga ƙananan yara gami da cutar Tamowa. 

A nashi jawabin tun da fari mataimakin Darakta na hukumar samar da lafiya a matakin farko na jihar Kano Malam murtala Inuwa yace, ana fara shayar da yaro ne dazarar an haife shi, duba da cewa da zarar an haifi yaro babu wani abinci da zai bashi dukkanin wata kariya kamar Nonon Uwa.

A jawabinsa jami’in hulɗa da jami’in hulɗa da jama’a na ofishin UNICEF dake Kano Mr Samuel Kalu yace an shirya taron ne domin bikin Makon shayar da yara Nonon Uwa. Yace taron zai taimaka wajen baiwa ‘Yanjarida dama domin su kara tabbatar da ana shayar da yara Nonon Uwa zalla.

Share

Related

Source: Katsina City News
Via: Zaharadeen Mziag
Previous Post

BAYAN AWA 24; Kamfanin Samar da wutar lantarki sun janye yajin aiki.

Next Post

Ƴan gida ɗaya su 7 sun mutu bisa zargin cin dambu mai ɗauke da guba a Zamfara

Next Post
Ƴan gida ɗaya su 7 sun mutu bisa zargin cin dambu mai ɗauke da guba a Zamfara

Ƴan gida ɗaya su 7 sun mutu bisa zargin cin dambu mai ɗauke da guba a Zamfara

Recent Posts

  • Tinubu To Rechannel Funds Into Education, Healthcare, Others
  • Dr. Dikko sworn in as Governor, takes over from Masari in Katsina State.
  • Tinubu Ya Nada Dele Alake A Matsayin Mai Magana Da Yawunsa
  • In inaugural address, Tinubu preaches unity, commitment to nation-building
  • Jawabin Farko a Matsayin Shugaban ƙasa: Tinubu ya cire Tallafin Mai gaba ɗaya

Recent Comments

No comments to show.

Archives

  • May 2023
  • April 2023
  • March 2023
  • February 2023
  • January 2023
  • December 2022
  • November 2022
  • October 2022
  • September 2022
  • August 2022
  • July 2022

Categories

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Interview
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Press Release
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Sashin Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina

Browse by Category

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Interview
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Press Release
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Sashin Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina
  • About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.