• About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact
Katsina City News
Advertisement
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
Katsina City News
No Result
View All Result
Home Tarihin Kasar Katsina

Wannan shine, Keken Farko da ya fara zuwa Katsina, Shekarar sa 77.

admin-admin by admin-admin
October 1, 2022
in Tarihin Kasar Katsina
0
Wannan shine, Keken Farko da ya fara zuwa Katsina, Shekarar sa 77.
0
SHARES
110
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Ta yaya yazo Katsina…? 

Wanene Mamallakin Keken…?

A yakin Duniya na biyu da aka fara a ranar biyu 2 ga watan Satumba 1939, aka gama shi daya 1 ga Watan Satumba 1945.

Akwai wani Soja a ana kiransa da Malam Ibrahim mai Kasuwa Kofar Sauri, yana cikin Sojojin da akaje da su yakin Duniyar. 

Ya sayi Keken ne ta hanyar tara Alawuns din da ake bashi, a hankali ya rika tarawa, ya sayi Keken tun daga Jamus (Germany) da aka gama yakin Duniya na biyu, aka dauko mashi Keken zuwa Legas daga nan aka daukoshi zuwa Kano, aka sanyoshi cikin Lodi dashi da Kekenshi aka kawoshi Katsina. Don haka shine Keke na Farko da ya fara zuwa Katsina. Shekarunsa 77.

Share

Related

Source: Katsina City News
Via: Zaharaddeen Ishaq Abubakar
Previous Post

Sojoji Sun Yi Juyin Mulki A Ƙasar Burkina Faso

Next Post

Hotuna: Yanda aka gudanar da bukukuwan samun ‘Yanci a Najeriya

Next Post
Hotuna: Yanda aka gudanar da bukukuwan samun ‘Yanci a Najeriya

Hotuna: Yanda aka gudanar da bukukuwan samun 'Yanci a Najeriya

Recent Posts

  • Dr. Dikko sworn in as Governor, takes over from Masari in Katsina State.
  • Tinubu Ya Nada Dele Alake A Matsayin Mai Magana Da Yawunsa
  • In inaugural address, Tinubu preaches unity, commitment to nation-building
  • Jawabin Farko a Matsayin Shugaban ƙasa: Tinubu ya cire Tallafin Mai gaba ɗaya
  • Malam Dikko Umar Radda ya zama sabon gwamnan jihar Katsina

Recent Comments

No comments to show.

Archives

  • May 2023
  • April 2023
  • March 2023
  • February 2023
  • January 2023
  • December 2022
  • November 2022
  • October 2022
  • September 2022
  • August 2022
  • July 2022

Categories

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Interview
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Press Release
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Sashin Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina

Browse by Category

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Interview
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Press Release
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Sashin Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina
  • About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.