• About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact
Katsina City News
Advertisement
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
Katsina City News
No Result
View All Result
Home Tarihin Kasar Katsina

Ƴansanda sun kama wata mata da ke safarar makamai ga ƴan ta’adda a Zamfara

Katsina City News by Katsina City News
February 18, 2023
in Tarihin Kasar Katsina
0
Ƴansanda sun kama wata mata da ke safarar makamai ga ƴan ta’adda a Zamfara
0
SHARES
20
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Rundunar ƴansanda a jihar Zamfara ta ce jami’anta sun kama wata mata mai suna Fatima Sani bisa zarginta da hannu wajen safarar makamai ga wani ƙasurgumin ɗan bindiga a jihar.

The Cable ta rawaito cewa, da ya ke magana a wani taron manema labarai a jiya Juma’a, mai magana da yawun rundunar ƴansanda a Zamfara, Muhammed Shehu, ya ce an kama wacce ake zargin ne bayan samun bayanai a kan ta.

“A ranar 13 ga Fabrairu, 2023, jami’an ‘yansanda sun kama wata r da aka ambata a sama dauke da harsasai har guda 325, biyo bayan bayanan sirri da aka samu game da ita a garin Lafia a jihar Nasarawa zuwa ga wani dan bindiga da ya yi kaurin suna a dajin Zamfara. ,” inji shi.

“A yayin da ake yi ma ta tambayoyi, wacce ake zargin ta amsa cewa ta shiga sana’ar ne kuma a baya ta yi safarar bindigu kirar AK-47 guda uku da kuma harsashi 1,000 na AK-47 ga ‘yan bindiga da ke aiki a Zamfara.”

Share

Related

Source: Daily Nigerian
Via: Katsina City News
Previous Post

ƳAN TA’ADDAN DAJI SUN KAI HARI CIKIN GARIN BATSARI, A ranar larabar da ta Gabata

Next Post

Masu yi wa ƙasa hidima ne za su yi aiki da na’urar BVAS ranar Zaɓe – INEC

Next Post
Masu yi wa ƙasa hidima ne za su yi aiki da na’urar BVAS ranar Zaɓe – INEC

Masu yi wa ƙasa hidima ne za su yi aiki da na'urar BVAS ranar Zaɓe – INEC

Recent Posts

  • Hajj 2023: Azman begins airlift of pilgrims Today
  • Hajj Airlift: NAHCON Airlift 14,000 pilgrims in 33 flights operations, set up back up plans
  • Hajj 2023: Plateau pilgrims “stranded’ over “failure to remit funds” for Hajj officials
  • Abin da aka tattauna a taron Tinubu da gwamnonin Jam’iyyar APC
  • Makkah service providers pledges ‘memorable’ Hajj 2023 for Nigerian pilgrims

Recent Comments

No comments to show.

Archives

  • June 2023
  • May 2023
  • April 2023
  • March 2023
  • February 2023
  • January 2023
  • December 2022
  • November 2022
  • October 2022
  • September 2022
  • August 2022
  • July 2022

Categories

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Interview
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Press Release
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Sashin Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina

Browse by Category

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Interview
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Press Release
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Sashin Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina
  • About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.