• About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact
Katsina City News
Advertisement
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
Katsina City News
No Result
View All Result
Home Sashin Hausa

A shirye muke mu kwaso ‘yan Najeriya da suka maƙale a Sudan kyauta – Air Peace

Katsina City News by Katsina City News
April 24, 2023
in Sashin Hausa
0
A shirye muke mu kwaso ‘yan Najeriya da suka maƙale a Sudan kyauta – Air Peace
0
SHARES
6
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Shugaban kamfanin zirga-zirgar jiragen sama na Air Peace a Najeriya Allen Onyema, ya ce kamfanin a shirye yake kwaso ‘yan Najeriyar da suka maƙale a ƙasar Sudan a kyauta, yayin da faɗa tsakanin rundunonin tsaron ƙasar ke ci gaba da zafafa a birnin Khartoum.

Sudan ta faɗa rikici tun ranar 15 ga watan Afrilu yayin da manyan rundunonin tsaron ƙasar da ke adawa da juna ke gwambza yaƙi da juna a ƙoƙarinsu na ƙarbe iko da Khartoum babban birnin ƙasar, da kuma yankin Darfur.

Mista Onyema ya ce a shirye kamfaninsa yake ya taimaka, saboda a cewarsa Najeriya ba za ta so ta rasa mutum guda daga cikin ‘yan ƙasarta da ke Sudan ba.

Ya ƙara da cewa yana da muradin taimakawa wajen ceto ‘yan Najeriyar da suka maƙale a Sudan, domin mayar da su ƙasar cikin kwanciyar hankali.

Yayin da rikicin ya yi sanadin mutuwar aƙalla mutum 400, tuni ƙasashen duniya irinsu Amurka da Jamus da Faransa da Netherlands suka fara kwashe ‘yan ƙasashensu.

Tuni dai ɗaliban Najeriya da ke Sudan suka fara kiraye-kirayen a kwashe su daga ƙasar sakamakon rikicin da ke ci gaba da ruruwa ƙasar

Share

Related

Source: BBC Hausa
Via: Katsina City News
Previous Post

Man Buried Alive Over ‘Witchcraft’ In Benue  

Next Post

Tinubu Condoles With Yusuf Alli Over Mother’s Death

Next Post
Akwai ’Yan Siyasar Da Ke Kokarin Hana Rantsar Da Tinubu – DSS

Tinubu Condoles With Yusuf Alli Over Mother’s Death

Recent Posts

  • Ƙungiyar ‘Yan jarida ta Najeriya za ta fara yajin aiki kan cire tallafin mai
  • Nigeria Loses 965 Soldiers, Policemen To Boko Haram, IPOB In 2 Years
  • Gbajabiamila ya gode wa Tinubu bisa naɗa shi shugaban ma’aikata
  • Tinubu ya jajanta wa Indiya kan hatsarin jiragen ƙasa
  • Hajj 2023: Azman begins airlift of pilgrims Today

Recent Comments

No comments to show.

Archives

  • June 2023
  • May 2023
  • April 2023
  • March 2023
  • February 2023
  • January 2023
  • December 2022
  • November 2022
  • October 2022
  • September 2022
  • August 2022
  • July 2022

Categories

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Interview
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Press Release
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Sashin Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina

Browse by Category

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Interview
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Press Release
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Sashin Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina
  • About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.