• About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact
Katsina City News
Advertisement
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
Katsina City News
No Result
View All Result
Home Sashen Hausa

Zawuyyoyi Ashirin sun samu Tallafin Maulidi daga Sani Danlami

Katsina City News by Katsina City News
October 9, 2022
in Sashen Hausa
0
Zawuyyoyi Ashirin sun samu Tallafin Maulidi daga Sani Danlami
0
SHARES
6
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Hon. Sani Aliyu Danlami tsohon Kwamishinan Matasa da Wal-walar jama’a kuma ɗan takarar Kujerar Majalisar wakilai ta tarayya a karkashin jam’iyyar APC a mazabar ƙaramar hukumar Katsina ya rabawa Zawuyyoyi Ashirin Tallafin Buhun Fulawa Arba’in da takwas 48 da Shinkafa Buhu Talatin 30 a nan cikin garin Katsina.

Da yake bayyanawa Katsina City News yanda tsarin yake Alhaji Yusuf A.Y yace: dama wannan rabon Tallafi ba bako bane a wajen Hon Danlami, yace ko wace Shekara Idan watan Maulidi ya tsaya yanayin wannan rabon kayan abinci ga Zawuyyoyin Shehinnan Darika, yace kuma duk da ba kowace Zawiyya ta samu Tallafin ba amma anzabi wasu mayan Zawuyyoyi guda Ashirin aka tallafamasu don su rage Hidima. Da muke zantawa da daya daga cikin Shehinnan Darika da suka Samu Tallafin Sheikh Abdulwahab Ladan dake Unguwar Lambobi cikin Katsina, ya bayyana jin dadinsa game da wannan tagomashi da Hon. Danlami keyi, yace “Dama mune ke sanya kudin mu muyiwa Annabi Hidima, sai kuma akace ga wani ko wasu da zasu tallafamaka ka rage wannan hidima, lallai zakaji dadi sosai, kuma yakamata sauran masu hannu da shuni suyi koyi dashi, ba dole sai ‘Yansiyasa ba.” Yace kuma kai dan Siyasa abin saidawa gareka, kuma so kake a siya, don haka kamar Tela ne gwanin iya dinki idan yana so a gane gwanintar sa, ko iyawarsa to zai dinka riga ne mai kyau mai Aiki ya rataye inda za’a gani har ayi sha’awa azo a siya. Don haka Danlami ya gwada Samfur ya rage ga masu bukata su duba Ingancin rigar” inji Sheikh Abdulwahab Ladan.

Zawuyyoyi da suka amfana da kayan abincin sun hada da Zawiyyar Sheikh Abba Abu, Zawiyyar Liman Lawal (Marigayi) Zawiyyar Sheikh Ja’afar, Zawiyyar Sheikh Abdulwahab Ladan, Zawiyyar Shehi Zanguna da sauran su.

Angudanar da rabon Tallafin ne a gidan Hon. Sani Danlami dake Unguwar Modoji Daura da Sabon gidan Gwamnatin jihar Katsina

Share

Related

Source: Katsina City News
Via: Zaharaddeen Ishaq Abubakar
Previous Post

“Dalilin Zuwan mu Katsina wajen Maulidi” Ibrahim Gamawa 

Next Post

Duniya Za Ta Canja Ne Ta Hanyar Maulidi. -Malamin Islama, Shaikh Yakubu Yahaya.

Next Post
Duniya Za Ta Canja Ne Ta Hanyar Maulidi. -Malamin Islama, Shaikh Yakubu Yahaya.

Duniya Za Ta Canja Ne Ta Hanyar Maulidi. -Malamin Islama, Shaikh Yakubu Yahaya.

Recent Posts

  • Dr. Dikko sworn in as Governor, takes over from Masari in Katsina State.
  • Tinubu Ya Nada Dele Alake A Matsayin Mai Magana Da Yawunsa
  • In inaugural address, Tinubu preaches unity, commitment to nation-building
  • Jawabin Farko a Matsayin Shugaban ƙasa: Tinubu ya cire Tallafin Mai gaba ɗaya
  • Malam Dikko Umar Radda ya zama sabon gwamnan jihar Katsina

Recent Comments

No comments to show.

Archives

  • May 2023
  • April 2023
  • March 2023
  • February 2023
  • January 2023
  • December 2022
  • November 2022
  • October 2022
  • September 2022
  • August 2022
  • July 2022

Categories

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Interview
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Press Release
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Sashin Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina

Browse by Category

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Interview
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Press Release
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Sashin Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina
  • About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.