• About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact
Friday, March 31, 2023
  • Login
Katsina City News
Advertisement
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
Katsina City News
No Result
View All Result
Home Sashen Hausa

“Zamu fito mu kare Ƙuri’ummu, tunda mun fahimci ba’a shirya Adalci ba” -PDP

February 28, 2023
in Sashen Hausa
0
Katsina PDP States Conditions for Lifting Suspension on Guber Candidate
0
SHARES
73
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Zaharaddeen Ishaq Abubakar @Katsina City News, 28/02/2023

A ranar Litinin kwanaki biyu bayan Kammala Babban Zaɓe a Najeriya, Jam’iyyar PDP a jihar Katsina da ‘Yantakararta, sun kira Taron Manema Labarai, don gidiya da bayyanama Al’umma daga ina aka fito ina kuma ake so a tafi a Zaɓukan da suka gabata da waɗanda zasuzo na Gwamnoni a watan Maris 11 gareshi.

Bayan bangajiya da godiya daga Shugaban yaƙin neman zaben Atiku/Lado, tsohon Sakataren Jam’iyyar PDP na ƙasa, Sanata Umar Ibrahim Tsauri, Babban Darakta na Yaƙin Neman Zaɓen kuma tsohon Ɗan takarar Gwamnan jihar Katsina, Dakta Mustafa Mohammed Inuwa, yayi magana a madadin Jam’iyyar PDP ta jihar Katsina.

Dakta Inuwa ya bayyana godiya da Jin dadi na yanda aka gudanar da zaben Lami lafiya. Sana ya bayyana rashin jin dadi da fargabarsa ganin irin yanda aka tafka son zuciya da rashin Adalci a zaɓen. Yace “A baya ganin irin yanda Shugaban ƙasa yace yanaso ayi Sahihin Zaɓe mai inganci, kuma ganinsa a matsayin Dattijo yasa muka yadda muka bada Amana don hakama yasa wasu Rumfunan ko wakili bamu tura ba, Amma sai mukaga sabanin abinda muka zata, ana saura kwana biyu zabe, aka je aka kama yarammu su goma sha hudu, aka aka watsamana Ɗakin Kwamfuta da na’urorin zamani da zamu dunga amsar sakamakon zaɓe kamar yanda Doka ta bamu dama. Sana kuma anga irin yanda ake murɗe sakamakon Zaɓe ƙarara, a ɗauki sakamakon PDP abawa APC a ɗauki na APC a bawa PDP, wannan Zalumci ne.” Inji Dakta Inuwa 

Ya ƙara da cewa a wasu Rumfunan ma Ɓarayi Bandit ake turowa su kwashe sakamakon zaɓen, inda ya bada misali da ƙaramar hukumarsa ta Ɗanmusa.

Mustapha Inuwa yace, sun samu karfin gwiwa na fitowa su Kare ƙuru’unsu, a zaɓuka masu zuwa na Gwamna da ‘Yan majalisu, sana kuma a iya abinda akayimasu na maguɗi da ƙarfa-ƙarfa zasu zauna a matakin Jam’iyya suga hanyar da ta dace da Shari’a zuwa Kotu.

Dantakarar Gwamnan jihar Katsina Sanata Garba Yakubu Lado ya bayyana cewa an kwashe masa duka jami’an tsaro dake kula dashi, saboda wata manufa da ake son cimmawa don haka yanaso ya shedawa al’umma cewa duk abinda ya sameshi Gwamnati ce.

Alhaji Surajo Aminu Maƙera Ɗan takarar Sanata daga Mazaɓar Katsina ta Tsakiya ya bayyana irin Jindadinsa ganin yanda Al’umma suka fito suka zaɓeshi, amma aka kwace, yace yana godiya sana  kuma zasu dauki matakin Shari’a a jam’iyyance.

Share

Related

Source: Katsina City News
Via: Katsina City News
Previous Post

No cap on number Umrah performers – Saudi Arabia

Next Post

Muna so a dakatar da sanar da sakamakon zaɓe – Kwamitin yakin zaɓen Atiku

Next Post
Muna so a dakatar da sanar da sakamakon zaɓe – Kwamitin yakin zaɓen Atiku

Muna so a dakatar da sanar da sakamakon zaɓe - Kwamitin yakin zaɓen Atiku

Recent Posts

  • On birthday, clerics pray for Tinubu, Nigeria in Abuja
  • Gwamna Masari ya Kaddamar da Kwamitin Miƙa Mulki ga sabuwar Gwamnati
  • Masari: Tinubu Na Bukatar Addu’a
  • Bashin Da Ake Bin Najeriya Ya Karu Zuwa N46.25tr —DMO
  • FEC Approves N59.78bn For Ogoni Cleanup Projects

Recent Comments

No comments to show.

Archives

  • March 2023
  • February 2023
  • January 2023
  • December 2022
  • November 2022
  • October 2022
  • September 2022
  • August 2022
  • July 2022

Categories

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina

Browse by Category

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina
  • About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact

No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In