• About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact
Katsina City News
Advertisement
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
Katsina City News
No Result
View All Result
Home Sashen Hausa

ZAGON ƘASA: Ankori mai taimakama Gwamna Masari  na Musamman daga jam’iyyar APC.

admin-admin by admin-admin
August 27, 2022
in Sashen Hausa
0
ZAGON ƘASA: Ankori mai taimakama Gwamna Masari  na Musamman daga jam’iyyar APC.
0
SHARES
132
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

A ranar Alhamis 25 ga watan Agusta masu ruwa da tsaki na jam’iyyar APC a mazabar Jibiya Ward A mazaɓar mataimaki na musamman ga Gwamnan Katsina Aminu Masari a kan Kwadago, Alhaji Aminu Danmalikin Jibiya, sukayi zama na musamman domin tattauna abinda suka kira Zagon kasa wa jam’iyyar APC da suka ce Aminu Danmaliki yanawa jam’iyyar.

Kamar yanda Sakataren jam’iyyar a mazaɓar Jibiya Ward (A) Mazaɓar S.A na Gwamna Masari ya yace: “Sun gano Alh. Aminu Danmaliki yana so yayi Anti Party wa jam’iyyar APC don haka suka yanke shawarar Korar sa daga jam’iyyar a mataki na Ward.  Babangida S. Abdullahi shine Sakataren jam’iyyar na Ward (A) Jibiya Local Government, yace dukkanin su sun sanya hannu sun samu matsaya su Ashirin da takwas inbanda mutum biyu, don haka daga ranara Alhaji Aminu Lawal Danmaliki Jibiya ba Dan jam’iyyar APC bane. Ya zuwa yanzu bamuji ta bakin Alh. Aminu Lawal ba akan wannan mataki da jam’iyyar a mazaɓar sa ya bayyana ba.

Share

Related

Source: Shamsu Jibiya
Via: Zaharadeen Mziag
Previous Post

Kwankwaso Ya Yi Babban Rashi A Yobe

Next Post

Atiku zai je Kano domin zawarcin Shekarau

Next Post
Atiku zai je Kano domin zawarcin Shekarau

Atiku zai je Kano domin zawarcin Shekarau

Recent Posts

  • Tinubu To Rechannel Funds Into Education, Healthcare, Others
  • Dr. Dikko sworn in as Governor, takes over from Masari in Katsina State.
  • Tinubu Ya Nada Dele Alake A Matsayin Mai Magana Da Yawunsa
  • In inaugural address, Tinubu preaches unity, commitment to nation-building
  • Jawabin Farko a Matsayin Shugaban ƙasa: Tinubu ya cire Tallafin Mai gaba ɗaya

Recent Comments

No comments to show.

Archives

  • May 2023
  • April 2023
  • March 2023
  • February 2023
  • January 2023
  • December 2022
  • November 2022
  • October 2022
  • September 2022
  • August 2022
  • July 2022

Categories

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Interview
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Press Release
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Sashin Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina

Browse by Category

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Interview
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Press Release
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Sashin Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina
  • About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.