• About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact
Katsina City News
Advertisement
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
Katsina City News
No Result
View All Result
Home Sashen Hausa

ZABEN 2023: Gwamnoni 5 na neman juyawa Atiku baya

Katsina City News by Katsina City News
November 6, 2022
in Sashen Hausa
0
ZABEN 2023: Gwamnoni 5 na neman juyawa Atiku baya
0
SHARES
12
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Gwamnonin PDP Guda biyar masu biyayya ga Wike sun bayyana ficewa cikin tawagar yakin zaben shugaban kasa Atiku na jam”iyar su ta PDP har sai an cika musu sharadin su.

Gwamnonin sun yi wani taro a jihar Benue Yanda Gwamna Samuel Ortom ya karbe su.

Gwamnonin sun hada da Gwamna Wike na jihar Ribas da kuma gwamna da Ortom, na jihar Benue gwamnonin da ake kira G-5 sun haÉ—a da, Seyi Makinde na jihar Oyo, Okezie Ikpeazu na jihar Abiya da Ifeanyi Ugwuanyi na jihar Enugu.

Jaridar Daily Trust ta rahoto cewa gwamnonin da dukkanin masu goya musu baya sun tsame hannu daga kwamitin yakin neman zaÉ“en shugaban Æ™asa na jam’iyyar PDP.

Sai dai sun kafa sharadin su kan cewa dole ne shugaban jam’iyya PDP na Æ™asa, Dakta Iyorchia Ayu, a cire shi a matsayin shuga hakan shine hanya É—aya tilo ta samun zaman lafiya a jami’iyar PDP in jisu.

Sai dai É—an takarar shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar, a wata hira da kafar VOA Hausa tayi dashi yace sauya shugabancin PDP a halin yanzu ba abu ne mai yuwuwa ba.

Tsohon mataimakin shugaban kasan yace tuni ya tsallake daga matakin rikicin ciki gida ya ci gaba da harkokin tunkarar babban zaɓe mai zuwa.

Ko yaya kuke kwallon rikicin na PDP?

Share

Related

Source: Niger State News
Via: Zaharadeen
Previous Post

Jiragen yaƙin Nijeriya sun hallaka manyan ƴan ISWAP, Ali Kwaya da Bukar Mainoka

Next Post

“KuÉ—in da Zamu buga sabbi, É—aya busa uku ne, basu da yawa” CBN

Next Post
Gwamnatin Nijeriya ta soki shirin sake fasalin Naira da CBN ke ƙoƙarin yi

"KuÉ—in da Zamu buga sabbi, É—aya busa uku ne, basu da yawa" CBN

Recent Posts

  • Dr. Dikko sworn in as Governor, takes over from Masari in Katsina State.
  • Tinubu Ya Nada Dele Alake A Matsayin Mai Magana Da Yawunsa
  • In inaugural address, Tinubu preaches unity, commitment to nation-building
  • Jawabin Farko a Matsayin Shugaban Æ™asa: Tinubu ya cire Tallafin Mai gaba É—aya
  • Malam Dikko Umar Radda ya zama sabon gwamnan jihar Katsina

Recent Comments

No comments to show.

Archives

  • May 2023
  • April 2023
  • March 2023
  • February 2023
  • January 2023
  • December 2022
  • November 2022
  • October 2022
  • September 2022
  • August 2022
  • July 2022

Categories

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Interview
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Press Release
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Sashin Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina

Browse by Category

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Interview
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Press Release
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Sashin Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina
  • About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.