• About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact
Katsina City News
Advertisement
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
Katsina City News
No Result
View All Result
Home Sashen Hausa

Zaben 2023: Farfesa Jega ya ja hankalin Hukumar INEC.

Katsina City News by Katsina City News
October 14, 2022
in Sashen Hausa
0
Zaben 2023: Farfesa Jega ya ja hankalin Hukumar INEC.
0
SHARES
13
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Farfesa Jega yaja hankalin Hukumar INEC da ta kauda kai da duk wasu ‘Yansiyasa dake hura wutar kadda ayi Amfani da Na’urar nan ta kada kuri’a ta zamani da za a gudanar da zabe da a ita a 2023. A zantawar da tsohon shugaban INEC yace: ganin yanda zaben ya kasance ‘Yan Watanni kadan ne suka rage a gudanar da shin, ‘Yan Siyasa zasuci gaba da nuna Bukatunsu na sonkai, don haka akwai bukatar Hukumar tayi taka tsantsan tare da kawar da kai ga duk wata Barazana da ka iya tasowa daga É“angaren ‘Yan Siyasa, kamar yanda Farfesa Jega ya bayyana a halin yanzu hukumar ta INEC nada hurumin yin amfani da Na’urar kamar yanda ta samu amincewa a doka da kuma tabbatar da cewa babu wata barazana da zata sanya taki aiwatar da abinda doka ta amince da shi, ya kuma bukaci Majalisar Dokoki ta kasa da ta tabbatar da sunayen mutanen kirki da zasu zama Kwamishinoni na hukumar zabe a jihohi.

Share

Related

Source: Katsina City News
Via: Zaharadeen Ishaq Abubakar
Previous Post

Rashin tsaro: Gwamnatin Zamfara ta sanar da garƙame Kananan Hukumomi 3

Next Post

Covid 19: An shirya taron Horaswa ga Mata ‘Yan Jarida a Katsina.

Next Post
Covid 19: An shirya taron Horaswa ga Mata ‘Yan Jarida a Katsina.

Covid 19: An shirya taron Horaswa ga Mata 'Yan Jarida a Katsina.

Recent Posts

  • Tinubu To Rechannel Funds Into Education, Healthcare, Others
  • Dr. Dikko sworn in as Governor, takes over from Masari in Katsina State.
  • Tinubu Ya Nada Dele Alake A Matsayin Mai Magana Da Yawunsa
  • In inaugural address, Tinubu preaches unity, commitment to nation-building
  • Jawabin Farko a Matsayin Shugaban Æ™asa: Tinubu ya cire Tallafin Mai gaba É—aya

Recent Comments

No comments to show.

Archives

  • May 2023
  • April 2023
  • March 2023
  • February 2023
  • January 2023
  • December 2022
  • November 2022
  • October 2022
  • September 2022
  • August 2022
  • July 2022

Categories

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Interview
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Press Release
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Sashin Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina

Browse by Category

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Interview
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Press Release
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Sashin Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina
  • About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.