• About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact
Katsina City News
Advertisement
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
Katsina City News
No Result
View All Result
Home Sashen Hausa

ZABEN 2023: “Dole Ayu ya sauka daga kujerarsa”  -Comr. Shehu Isa

admin-admin by admin-admin
September 25, 2022
in Sashen Hausa
0
ZABEN 2023: “Dole Ayu ya sauka daga kujerarsa”  -Comr. Shehu Isa
0
SHARES
104
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Wasu Matasa masu fafutukar ganin Shugaban Jam’iyyar PDP na kasa, Iyorchia Ayu ya bar kujerarsa ta shugabancin jam’iyyar PDP, karkashin jagorancin Comrade Shehu Isah Dan’inna, sun gudanar da zanga-zangar lumana a garin Katsina, domin nuna kin amincewarsu da jagorancin Ayu.

Matasan da suka gudanar da zanga-zangar a jihohin Bauchi, Kano, Jigawa da Katsina sun yarda zasu zagaye Arewacin Najeriya domin nunawa Duniya cewa, Ayu bai dace ya zama shugaban PDP ba.

Shehu Isa Shine yake jagorantar Zanga-zangar yace; “Dattako ne ga shi shugaban jam’iyyar PDP Mista Iyorchia Ayu, a matsayin sa na Dattijo ya cika alƙawarin da ya dauka na cewa, idan har aka fidda Ɗantakarar Shugabancin ƙasa daga Arewa zai sauka daga mukaminsa.” Yace kin sauka daga shugabancin kamar rashin mutumtaka ne da girmama shekarunsa.

Matasan da suka shigo garin Katsina daga jihar Kaduna, sun bayyana cewa su ‘Yan PDP ne na hakika da suke son gyara domin kaucewa Faduwa Zabe, sunce duk wanda yaga yanda Obi na LP ya gudanar da Zanga-zangar sa ta Lumana a Abuja da irin yanda ya tara jama’a Magoya baya, yasan cewa akwai Babbar barazana a zaben 2023. A ƙarshe sunyi kira da dukkanin masu ruwa da tsaki na jam’iyyar PDP da su shigo su sanya baki a cikin sha’anin domin cimma Nasara

Katsina City News
Share

Related

Source: Katsina City News
Via: Katsina City News
Previous Post

PDP: Ayu Must Resign, -PDP Youth Coalition Under Comr. Dan’inna

Next Post

2023: Tinubu-Shettima Launches Nairaxi Transit Card For Free Transport

Next Post
2023: Tinubu-Shettima Launches Nairaxi Transit Card For Free Transport

2023: Tinubu-Shettima Launches Nairaxi Transit Card For Free Transport

Recent Posts

  • Dr. Dikko sworn in as Governor, takes over from Masari in Katsina State.
  • Tinubu Ya Nada Dele Alake A Matsayin Mai Magana Da Yawunsa
  • In inaugural address, Tinubu preaches unity, commitment to nation-building
  • Jawabin Farko a Matsayin Shugaban ƙasa: Tinubu ya cire Tallafin Mai gaba ɗaya
  • Malam Dikko Umar Radda ya zama sabon gwamnan jihar Katsina

Recent Comments

No comments to show.

Archives

  • May 2023
  • April 2023
  • March 2023
  • February 2023
  • January 2023
  • December 2022
  • November 2022
  • October 2022
  • September 2022
  • August 2022
  • July 2022

Categories

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Interview
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Press Release
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Sashin Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina

Browse by Category

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Interview
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Press Release
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Sashin Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina
  • About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.