• About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact
Friday, March 31, 2023
  • Login
Katsina City News
Advertisement
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
Katsina City News
No Result
View All Result
Home Sashen Hausa

Zaɓen gwamna: An tura ƴansanda dubu 18,748 zuwa Kano

March 14, 2023
in Sashen Hausa
0
Zaɓen gwamna: An tura ƴansanda dubu 18,748 zuwa Kano
0
SHARES
14
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Rundunar ƴansanda a jihar Kano ta ce kimanin jami’an tsaro dubu 18,748 ne aka baza a fadin jihar domin gudanar da zabukan gwamnoni da na ‘yan majalisar dokoki na ranar 18 ga watan Maris.

Kwamishinan ƴansanda na jihar, Mamman Dauda ne ya bayyana haka a wata hira da ya yi da Kamfanin Dillancin Labara na Ƙasa a Talata a Kano.

Ya ce ƴansanda da sauran jami’an tsaro za su samar da cikakken tsaro a runfunan zabe dub 11,222 da ke mazabu 484 da ke fadin kananan hukumomi 44 na jihar.

Dauda ya ce tuni aka bayar da umarnin gudanar da aikin tsaro ingantacce ga kwamandojin yankin da jami’an ƴansanda na Caji-ofis domin aiwatar wa.

Ya kuma tabbatar da cewa ƴansanda da sauran jami’an tsaro sun shirya tsaf don kare masu kada kuri’a da jami’an INEC a lokacin zabe da kuma bayan zabe.

“Ina ba da tabbacin tsaro kashi 100 cikin 100 ga duk mazauna jihar masu bin doka da oda cewa za su yi zaɓe cikin yanci a ranar 18 ga Maris ba tare da barazana ga rayuka da dukiyoyi ba,” in ji shi.

Share

Related

Source: Daily Nigeria
Via: Katsina City News
Previous Post

Ƴan Sanda Sun Kama Gawurtaccen Ɗan Bindiga A Katsina

Next Post

Malamin Islamiyya Ya Yi Wa Dalibansa 4 ’Yan Gida Daya Fyade A Bauchi

Next Post
Malamin Islamiyya Ya Yi Wa Dalibansa 4 ’Yan Gida Daya Fyade A Bauchi

Malamin Islamiyya Ya Yi Wa Dalibansa 4 ’Yan Gida Daya Fyade A Bauchi

Recent Posts

  • On birthday, clerics pray for Tinubu, Nigeria in Abuja
  • Gwamna Masari ya Kaddamar da Kwamitin Miƙa Mulki ga sabuwar Gwamnati
  • Masari: Tinubu Na Bukatar Addu’a
  • Bashin Da Ake Bin Najeriya Ya Karu Zuwa N46.25tr —DMO
  • FEC Approves N59.78bn For Ogoni Cleanup Projects

Recent Comments

No comments to show.

Archives

  • March 2023
  • February 2023
  • January 2023
  • December 2022
  • November 2022
  • October 2022
  • September 2022
  • August 2022
  • July 2022

Categories

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina

Browse by Category

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina
  • About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact

No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In