• About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact
Saturday, January 28, 2023
  • Login
Katsina City News
Advertisement
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
Katsina City News
No Result
View All Result
Home Sashen Hausa

Zaɓen 2023: Babu wasu sunayen ƙarshe na ‘yan takara da muka fitar – INEC

January 9, 2023
in Sashen Hausa
0
Zaɓen 2023: Babu wasu sunayen ƙarshe na ‘yan takara da muka fitar – INEC
0
SHARES
19
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta a Najeriya ta ƙaryata wasu labarai da ke yawo a wasu shafukan sada zumunta da cewa hukumar ta saki sabbin sunayen ƙarshe na ‘yan takara gabanin babban zaɓen ƙasar da ke tafe.

A wani sako da hukumar ta fitar mai ɗauke da sa-hannun shugaban kwamitin yaɗa labarai da ilimantar da masu jefa ƙuri’a Festu Okoye, aka kuma wallafa a shafin hukumar na Tuwita, hukumar ta ce tana so ta bayyana wa al’umma ƙarara cewa babu wasu sabbin sunayen ‘yan takara da ta fitar kamar yadda rahotonnin ke bayyanawa.

Saboda haka hukumar ke kira ga jama’a da su yi watsi da labarin. Domin kuwa a cewar sanarwar hukumar zaɓen kan fitar da sunayen ƙarshe na ‘yan takara kwanaki 150 kafin ranar zaɓen kamar yadda sashe na 32(1) na dokar zaɓe ta 2022 ta tanadar.

Sanarwar ta kuma ce tuni hukumar ta fitar da sunayen ƙarshe na ‘yan takarar shugaban ƙasa tun ranar 20 ga watan Satumba, yayin da ta fitar da na ‘yan takarar gwamna ranar 4 ga watan Oktoba.

Dan haka ne hukumar ta ce babu wasu sunaye da za ta sake fitar wa a halin yanzu da ake saura kwana 46 a gudanar da babban zaɓen, sai dai sunayen ‘yan takarar da kotu ta bayar da umarnin maye gurbin sunayensu.

Share

Related

Source: BBC Hausa
Via: Katsina City News
Previous Post

Gwamnatin Yobe ta bada hutun ranaku 2 domin zuwan Buhari

Next Post

UPDATE ON SABUWAR UNGUWA,TUDUN MATAWALLE SHOOTING

Next Post
UPDATE ON SABUWAR UNGUWA,TUDUN MATAWALLE SHOOTING

UPDATE ON SABUWAR UNGUWA,TUDUN MATAWALLE SHOOTING

Recent Posts

  • ZA AYI TAGWAYEN HANYOYI DAGA KOFAR SORO ZUWA KOFAR GUGA
  • PRESS STATEMENT: Old Naira Notes:Kano Govt,Islamic Clerics Calls On Federal Govt To Extend Naira Redesign Deadline
  • Sanarwa! Sanarwa!! Sanarwa!!! Hukumar Sufuri ta KTSTA zataci gaba da amsar tsaffin kudi
  • Dala Inland Dry Port: Kanawa Ga Na Ku
    By Adamu S. Ladan
  • Ina Da Yaƙinin Katsinawa Sun Shirya Tsaf Domin Kawar Da APC A Jihar Katsina Da Najeriya A Zaɓe Mai Zuwa, Cewar Honarabul Musa Gafai

Recent Comments

No comments to show.

Archives

  • January 2023
  • December 2022
  • November 2022
  • October 2022
  • September 2022
  • August 2022
  • July 2022

Categories

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina

Browse by Category

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina
  • About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact

No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In