• About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact
Katsina City News
Advertisement
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
Katsina City News
No Result
View All Result
Home Sashen Hausa

ZAƁEN 2023: Atiku Ya Ƙaddamar Da Yaƙin Neman Zaben Shi A Birnin Tarayya Abuja

admin-admin by admin-admin
September 28, 2022
in Sashen Hausa
0
ZAƁEN 2023: Atiku Ya Ƙaddamar Da Yaƙin Neman Zaben Shi A Birnin Tarayya Abuja
0
SHARES
15
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Daga Comr Nura Siniya

Ɗan takarar shugabancin Nijeriya na PDP Atiku Abubakar, ya kaddamar da ƙwamitin yaƙin neman zaɓen shi na 2023 mai ɗauke da mutane 545 yau Laraba a ɗakin taro na ƙasa da ƙasa ICC da ke birnin tarayya Abuja.

Haka zalika Atiku ya ƙaddamar da littattafan da ya rubuta guda 3 wanda suka ƙunshi bayanan hanyar da zai bi domin gina sabuwar Najeriya.

“A cikin Littattafan da Atiku ya rubuta, sun yi bayani akan tarihin rayuwarsa, tun daga malanta a makaranta, siyasa, zaman shi mataimakin shugaban ƙasa da manufofin sa da kuma kudurorin shi da suka ƙunshi tsaro, tattalin arziƙi, noma, haɗin kan ƴan Najeriya.

“A ƙarshe Atiku ya sha alwashin yaki da talauci da yunwa da suka jefa da yawan ƴan Najeriya cikin halin ƙuncin rayuwa.

Share

Related

Source: Katsina City News
Via: Katsina City News
Previous Post

Sam Gwamnatin Buhari Ba Ta Muntunta Ilimi, Cewar Muhammadu Sanusi II

Next Post

Buhari ya amince a sayo wa NDLEA motoci masu silke

Next Post
Buhari ya amince a sayo wa NDLEA motoci masu silke

Buhari ya amince a sayo wa NDLEA motoci masu silke

Recent Posts

  • Tinubu To Rechannel Funds Into Education, Healthcare, Others
  • Dr. Dikko sworn in as Governor, takes over from Masari in Katsina State.
  • Tinubu Ya Nada Dele Alake A Matsayin Mai Magana Da Yawunsa
  • In inaugural address, Tinubu preaches unity, commitment to nation-building
  • Jawabin Farko a Matsayin Shugaban ƙasa: Tinubu ya cire Tallafin Mai gaba ɗaya

Recent Comments

No comments to show.

Archives

  • May 2023
  • April 2023
  • March 2023
  • February 2023
  • January 2023
  • December 2022
  • November 2022
  • October 2022
  • September 2022
  • August 2022
  • July 2022

Categories

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Interview
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Press Release
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Sashin Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina

Browse by Category

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Interview
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Press Release
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Sashin Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina
  • About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.