• About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact
Monday, January 30, 2023
  • Login
Katsina City News
Advertisement
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
Katsina City News
No Result
View All Result
Home Sashen Hausa

Zaɓen 2023: Ɗan Arewa ya ɗauki ma’aikata Dubu 20 kuma zai dunga biyansu Albashi.

November 29, 2022
in Sashen Hausa
0
Zaɓen 2023: Ɗan Arewa ya ɗauki ma’aikata Dubu 20 kuma zai dunga biyansu Albashi.
0
SHARES
35
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Alh. Aminu Balele Kurfi (Ɗan’arewa) Ɗan takarar Kujerar Majalisar wakilai ta Tarayya mai wakiltar ƙaramar hukumar Dutsin-ma da Kurfi, ya kaddamar da wani shiri na ɗaukar Mutane dubu 21 da zasu dafa masa a yaƙin neman zaɓen 2023 kuma zai dunga biyansu albashi a duk wata.

Dan Arewa ya fara bin Shiyyoyin mazaɓun domin ƙaddamar da mataimakan nasa, inda ya fara da Tsauri A, Birchi A, Rawayau A,da B, duk a cikin ƙaramar hukumar Kurfi.

Da yake jawabi a wajen taron, Alh. Aminu Balele Kurfi, ya bayyana jin dadinsa ganin irin goyon bayan da yake samu ga al’umma. Inda ya bayyana masu cewa “Dan Arewa ba raggo bane dan Arewa idan aka zaɓeshi za’asan Kurfi da Dutsin-ma sunyi Danmajalisa.”

Ya kara da cewa “Zamuje Majalisa zamu sanya ido dole sai anyiwa Jihar mu abinda muke buƙata, idan har ba’ayi mata ba to Ɗan’arewa ya iya Kife ya iya Birkice”

Yayi kira da a zaɓi APC daga sama har ƙasa, yace “Katsina Muna da Dattawa da ko basu Mulki sunfi ƙarfin suce ayi aƙi yi” yace akwai Aminu Bello Masari da Shugaba Muhammadu Buhari wadanda idan wani abu ya cakuɗewa Asiwaju dole ya dawo garesu su bashi shawara, idan suka bashi yaƙi ji, to zasu turamu muje muyi mashi da yaren da zai gane.” Inji Ɗan’arewa. Yace a Tambayi Mantu da Obasanjo aji suwanene Aminu Masari, da Dan Arewa.

Bayan kaddamarwar amfara bawa ko wane Coodinator da aka zaba Alawus dinsa nan take, inda kuma Ɗan’arewa ya bayyana cewa shirin zai ci gaba. A wani Labarin kuma Alh. Aminu Balele Kurfi ya amshi fiye da Mutum hamsin daga cikinsu hadda Ciyamomin mazaɓu a Rawayau B. Da suka fice daga jam’iyyar PDP zuwa jam’iyyar APC Mai mulki duk a ranar Litinin inda Aminu Balele yayi alƙawarin tafiya dasu kafada da kafada da sanyasu tsarin mataimakansa a zaben 2023 da fara biyansu Albashi daga sati mai kamawa

Share

Related

Source: Katsina City News
Via: Zaharadeen Ishaq Abubakar
Previous Post

Nijeriya ta gargaɗi ƴan ƙasarta masu tafiya ƙasashen turai

Next Post

Kotu ta yanke wa Sifeto-Janar na Ƴan Sanda watanni 3 a gidan yari

Next Post
Kotu ta yanke wa Sifeto-Janar na Ƴan Sanda watanni 3 a gidan yari

Kotu ta yanke wa Sifeto-Janar na Ƴan Sanda watanni 3 a gidan yari

Recent Posts

  • APC ta gano kafafen yada labaran da PDP ke ɗaukar nauyi su yaɗa karya a kan Tinubu
  • Emefiele: We’ve collected N1.9trn old naira notes so far — N900bn more to go
  • Hanyoyi Shida Domin Kiyaye Basir Cikin Sauƙi.
  • Bankin CBN Ya Samar Da Naira Miliyan 120 Domin Yin Canjin Kudi A Katsina.
  • INEC ta kara tsawaita wa’adin karbar katin zabe

Recent Comments

No comments to show.

Archives

  • January 2023
  • December 2022
  • November 2022
  • October 2022
  • September 2022
  • August 2022
  • July 2022

Categories

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina

Browse by Category

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina
  • About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact

No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In