• About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact
Katsina City News
Advertisement
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
Katsina City News
No Result
View All Result
Home Sashen Hausa

Yarima Charles zai je radin sunan Birai a Rwanda

admin-admin by admin-admin
September 1, 2022
in Sashen Hausa
0
Yarima Charles zai je radin sunan Birai a Rwanda
0
SHARES
14
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

BBC Hausa

A ranar Juma’a ne Yarima Charles na Birtaniya zai je Rwanda domin radawa birrai suna a wani bikin dabbobin gandun daji da aka saba yi duk shekara mai suna Kwita Izina.

Wannan daya daga cikin bukukuwan yawon bude ido ne na Rwanda da take yi duk shekara wanda kuma ya samo asali daga al’adu da aka gada na radawa yara sabbin haihuwa suna.

Yariman zai kasance cikin manyan mutane masu fada aji a duniya guda 20 da za su halarci bikin. Amma zai halarci bikin ne ta hanyar intanet.

Zuwan karshe da Yarima Charles ya yi zuwa Rwanda shi ne a watan Yuni lokacin da ya halarci zaman tattaunawa na shugabannin gwamnati na kasashen renon ingila Commonwealth.

Yariman dai yana da sha’awar dabbobin da ke zama a gandun daji.

Wannan ne karon farko da za a gudanar da bikin cikin taron jama’a tun 2019 bayan barkewar annobar corona.

Share

Related

Source: BBC Hausa
Via: Zaharadeen Mziag
Previous Post

EFCC Arrests 41 Suspected Internet Fraudsters in Awka

Next Post

ZAMFARA PDP CANDIDATE, DAUDA LAWAL ATTENDS NORTHWEST STAKEHOLDERS MEETING WITH ATIKU

Next Post
ZAMFARA PDP CANDIDATE, DAUDA LAWAL ATTENDS NORTHWEST STAKEHOLDERS MEETING WITH ATIKU

ZAMFARA PDP CANDIDATE, DAUDA LAWAL ATTENDS NORTHWEST STAKEHOLDERS MEETING WITH ATIKU

Recent Posts

  • Dr. Dikko sworn in as Governor, takes over from Masari in Katsina State.
  • Tinubu Ya Nada Dele Alake A Matsayin Mai Magana Da Yawunsa
  • In inaugural address, Tinubu preaches unity, commitment to nation-building
  • Jawabin Farko a Matsayin Shugaban Æ™asa: Tinubu ya cire Tallafin Mai gaba É—aya
  • Malam Dikko Umar Radda ya zama sabon gwamnan jihar Katsina

Recent Comments

No comments to show.

Archives

  • May 2023
  • April 2023
  • March 2023
  • February 2023
  • January 2023
  • December 2022
  • November 2022
  • October 2022
  • September 2022
  • August 2022
  • July 2022

Categories

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Interview
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Press Release
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Sashin Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina

Browse by Category

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Interview
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Press Release
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Sashin Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina
  • About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.