• About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact
Katsina City News
Advertisement
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
Katsina City News
No Result
View All Result
Home Sashen Hausa

Yari ya yi wa talakawan Zamfara ambaliyar abincin buda-Baki da sahur har Tirela 240 cike makilda kayan abinci

Katsina City News by Katsina City News
March 26, 2023
in Sashen Hausa
0
Yari ya yi wa talakawan Zamfara ambaliyar abincin buda-Baki da sahur har Tirela 240 cike makilda kayan abinci
0
SHARES
16
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Tsohon gwamnan Zamfara AbdulAziz Yari ya yi wa talakawa, miskinai da fakiran jihar Zamfara, ambaliyar abincin buda-baki da Sahur.

Yari ya shigo da kayan abinci har Tirela 240 domin tallafa wa muatne jihar musamman wadanda ba su da karfin ciyar da kansu da iyalan su.

Rabon da aka gudanar a ranar Lahadin da ta gabata a garin Talata-Mafara dake karamar hukumar Talata-Mafara, shugaban jam’iyyar APC na kasa, Sen. Abdullahi Adamu, ya samu wakilcin shugaban jam’iyyar na yankin arewa maso gabas, Salihu Mustafa da shi ne ya kaddamar da rabon.

Ya ce daga cikin tireloli 240 na kayan abinci, za a raba 140 ga kananan hukumomin jihar 14, manyan motoci 10 kowace karamar hukumar.

” Za a raba Tirelolin abinci 32 a sansanonin ‘yan gudun hijira, Tireloli 12 kuma za a raba wa marayu ne suma su shaida, sannan za a raba wa kungiyoyi dabandaban tirelolin abinci 10, Tireloli 46 kuma na malamai ne masu karantar da addini da wasu matalauta a fadin jihar.

mataimakin gwamnan jihar Zamfara wanda ya wakilci gwamna Bello Matawalle a wajen rabon ya jinjina wa tsohon gwamnan bisa wannan abin alkhairi da yayi wa mutanen jiha Zamfara.

Share

Related

Source: Premium Times
Via: Katsina City News
Previous Post

Tsohon shugaban rundunar sojin Najeriya Oladipo Diya ya rasu

Next Post

Za A Fuskanci Ɗumamar Yanayi A Sokoto Da Zamfara Da Sauran Jihohi

Next Post
Za A Fuskanci Ɗumamar Yanayi A Sokoto Da Zamfara Da Sauran Jihohi

Za A Fuskanci Ɗumamar Yanayi A Sokoto Da Zamfara Da Sauran Jihohi

Recent Posts

  • Hajj 2023: Azman begins airlift of pilgrims Today
  • Hajj Airlift: NAHCON Airlift 14,000 pilgrims in 33 flights operations, set up back up plans
  • Hajj 2023: Plateau pilgrims “stranded’ over “failure to remit funds” for Hajj officials
  • Abin da aka tattauna a taron Tinubu da gwamnonin Jam’iyyar APC
  • Makkah service providers pledges ‘memorable’ Hajj 2023 for Nigerian pilgrims

Recent Comments

No comments to show.

Archives

  • June 2023
  • May 2023
  • April 2023
  • March 2023
  • February 2023
  • January 2023
  • December 2022
  • November 2022
  • October 2022
  • September 2022
  • August 2022
  • July 2022

Categories

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Interview
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Press Release
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Sashin Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina

Browse by Category

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Interview
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Press Release
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Sashin Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina
  • About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.