• About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact
Monday, January 30, 2023
  • Login
Katsina City News
Advertisement
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
Katsina City News
No Result
View All Result
Home Sashen Hausa

YANZU-YANZU: Majalisar wakilai ta bukaci CBN ya dakatar da dokar ƙaiyade cirar kuɗi, ta kuma gayyaci Emefiele

Katsina City News

December 8, 2022
in Sashen Hausa
0
YANZU-YANZU: Majalisar wakilai ta bukaci CBN ya dakatar da dokar ƙaiyade cirar kuɗi, ta kuma gayyaci Emefiele
0
SHARES
13
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Majalisar wakilai ta bukaci Babban Bankin Najeriya (CBN) da ya dakatar da aiwatar da sabuwar dokar ƙaiyade cire kudaden, wacce aka shirya gudanarwa a ranar 9 ga watan Janairun 2023 har sai an cika sharuddan dokar da ta kafa bankin.

Hakazalika, majalisar ta kuma gayyaci gwamnan babban bankin na CBN, Godwin Emefiele kamar yadda dokar babban bankin kasar ta tanada domin ya yi wa majalisar bayani kan manufofin bankin da dama a kwanakin baya.

An dai fusata ne a zauren majalisar a yau Alhamis, yayin da ƴan majalisar ke bi da bi suna yin Allah -wadai da sabuwar manufar cire kudaden, suna masu cewa hakan zai yi matukar shafar kananan masana’antu da tattalin arziki ‘, tunda akasarin al’ummomin karkara ba su da damar yin harkar banki.

Sai dai kuma bayan wani batu da Mark Gbillah ya gabatar kan tanade-tanaden dokar babban bankin kasar, majalisar ta umurci Gwamnan CBN da ya gurfana gabanta a ranar Alhamis, 15 ga watan Disamba, 2022 domin yi wa majalisar bayani kan dalilin da ya sa dokar za a bar ta ko akasin haka.

Share

Related

Source: Daily Nigerian Hausa
Previous Post

DAN KARAMI; YA KAWO MUMMUNAN HARI JAHAR KATSINA.

Next Post

FARASHIN KAYAN AMFANIN GONA A KASUWAR BATSARI TA JIHAR KATSINA.

Next Post
FARASHIN KAYAN AMFANIN GONA A KASUWAR BATSARI TA JIHAR KATSINA.

FARASHIN KAYAN AMFANIN GONA A KASUWAR BATSARI TA JIHAR KATSINA.

Recent Posts

  • APC ta gano kafafen yada labaran da PDP ke ɗaukar nauyi su yaɗa karya a kan Tinubu
  • Emefiele: We’ve collected N1.9trn old naira notes so far — N900bn more to go
  • Hanyoyi Shida Domin Kiyaye Basir Cikin Sauƙi.
  • Bankin CBN Ya Samar Da Naira Miliyan 120 Domin Yin Canjin Kudi A Katsina.
  • INEC ta kara tsawaita wa’adin karbar katin zabe

Recent Comments

No comments to show.

Archives

  • January 2023
  • December 2022
  • November 2022
  • October 2022
  • September 2022
  • August 2022
  • July 2022

Categories

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina

Browse by Category

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina
  • About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact

No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In