• About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact
Katsina City News
Advertisement
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
Katsina City News
No Result
View All Result
Home Sashen Hausa

Yanzu-Yanzu: IGP Ya Bada Umarnin Kame Mawaki Seun Kuti

Katsina City News by Katsina City News
May 14, 2023
in Sashen Hausa
0
Yanzu-Yanzu: IGP Ya Bada Umarnin Kame Mawaki Seun Kuti
0
SHARES
24
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter


Sufeto-Janar na ‘yan sanda, Usman Baba, ya bayar da umarnin tsare mawakan Afrobeat, Seun Kuti, bisa zargin cin zarafin wani dan sanda a Legas,kamar yadda Punch ta rahoto.

IG din ya ba da umarnin gudanar da cikakken bincike cikin sauri kan musabbabin kai harin da kuma gurfanar da wanda ake tuhuma a kan haka.

Wannan dai na zuwa ne kamar yadda mawakin ya yi zargin yunkurin kashe shi da iyalansa da dan sandan da ake magana a kansa inda ya wallafa a shafin sada zumunta da wakilinmu ya samu a daren ranar Asabar.

Da yake magana kan lamarin a cikin wata sanarwa da wakilinmu ya samu a daren ranar Asabar da ta gabata, jami’in hulda da jama’a na rundunar, Olumuyiwa Adéjọbí ya ce,

“Sufeto-Janar na ‘yan sanda, Usman Baba, ya umarci kwamishinan ‘yan sandan jihar Legas da ya kama mawakin Afrobeat. Seun Kuti, wanda aka dauka a faifan bidiyo yana cin zarafin wani jami’in dan sanda sanye da kaki.

“IG din ya kuma ba da umarnin gudanar da bincike cikin gaggawa kan musabbabin harin da kuma gurfanar da wanda ake tuhuma a kan haka.

“Baba ya tabbatar wa ‘yan Najeriya cewa ba za a amince da ayyukan raini ko kyama ga alamomin hukuma ba, yayin da za a gurfanar da masu aikata irin wadannan manyan laifuka.”

A halin da ake ciki, a wani sako da ya wallafa a daren ranar Asabar a Instagram wanda wakilinmu ya samu, Ṣeun Kuti ya lura cewa dan sandan da ake magana a kai ya nemi afuwa kan zargin yunkurin kashe shi da iyalansa.

Kuti ya ce, “Ya yi kokarin kashe ni da iyalina. Ina da hujja amma ba ni da fata.

“Ya ba da hakuri kuma na amince ba zan tuhume shi ba. Kada ku manta da kasuwanci kada talaka ya rasa aikinsa.”

Share

Related

Source: Dimokuraɗiyyar
Via: Katsina City News
Previous Post

Masari: I Never Had Bad  Intentions for Katsina People

Next Post

NCDMB pledges to continue empowering host communities

Next Post
NCDMB pledges to continue empowering host communities

NCDMB pledges to continue empowering host communities

Recent Posts

  • Hajj 2023: Azman begins airlift of pilgrims Today
  • Hajj Airlift: NAHCON Airlift 14,000 pilgrims in 33 flights operations, set up back up plans
  • Hajj 2023: Plateau pilgrims “stranded’ over “failure to remit funds” for Hajj officials
  • Abin da aka tattauna a taron Tinubu da gwamnonin Jam’iyyar APC
  • Makkah service providers pledges ‘memorable’ Hajj 2023 for Nigerian pilgrims

Recent Comments

No comments to show.

Archives

  • June 2023
  • May 2023
  • April 2023
  • March 2023
  • February 2023
  • January 2023
  • December 2022
  • November 2022
  • October 2022
  • September 2022
  • August 2022
  • July 2022

Categories

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Interview
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Press Release
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Sashin Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina

Browse by Category

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Interview
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Press Release
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Sashin Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina
  • About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.