• About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact
Katsina City News
Advertisement
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
Katsina City News
No Result
View All Result
Home Sashen Hausa

Yanzu Yanzu; Gwamna Masari Ya Sallami Alh. Babangida Nasamu Daga Muƙamin Shi…

Katsina City News by Katsina City News
February 28, 2023
in Sashen Hausa
0
CAN Confers Masari with ‘Friend of the Church’ Award
0
SHARES
131
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Gwamnatin Jihar Katsina tayi sauyin wurin aiki ga wasu ƙwamishinoni tare da sallamar wani Babban Darakta, a takardar da Sakataren Gwamnatin Jihar Katsina Alh. Muntari Lawal ya sanyawa hannu ta bayyana cewa an sauya ma ƙwamishinan Matasa da Wasanni Hon. Gambo Saulawa wurin aiki daga Ma’aikatar zuwa Ma’aikatar Land and Survey.

Yayinda Ƙwamishinan na Land and Survey kuma aka maida shi zuwa Ma’aikatar Special Duty.

Haka nan kuma Gwamnatin ta miƙa sunan Hon. Sani Danlami zuwa Majalisar jihar domin tantance shi a matsayin ƙwamishina.

Kazalika Gwamnatin ta bayyana cewa ta gimtse aikin Alh. Babangida Nasamu tare da Maye gurbin shi da Hon. Haruna Musa a matsayin Shugaban Hukumar SEMA

Share

Related

Source: Katsina City News
Via: Katsina City News
Previous Post

PHOTOS: Fire Razes A Section Of Blue Rail Line In Lagos

Next Post

Dikko Umaru Radda ya bayyana zaya bawa mata Ingantaccen Ilimi a Katsina

Next Post
Dikko Umaru Radda ya bayyana  zaya bawa mata Ingantaccen Ilimi a Katsina

Dikko Umaru Radda ya bayyana zaya bawa mata Ingantaccen Ilimi a Katsina

Recent Posts

  • Hajj 2023: Azman begins airlift of pilgrims Today
  • Hajj Airlift: NAHCON Airlift 14,000 pilgrims in 33 flights operations, set up back up plans
  • Hajj 2023: Plateau pilgrims “stranded’ over “failure to remit funds” for Hajj officials
  • Abin da aka tattauna a taron Tinubu da gwamnonin Jam’iyyar APC
  • Makkah service providers pledges ‘memorable’ Hajj 2023 for Nigerian pilgrims

Recent Comments

No comments to show.

Archives

  • June 2023
  • May 2023
  • April 2023
  • March 2023
  • February 2023
  • January 2023
  • December 2022
  • November 2022
  • October 2022
  • September 2022
  • August 2022
  • July 2022

Categories

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Interview
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Press Release
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Sashin Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina

Browse by Category

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Interview
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Press Release
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Sashin Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina
  • About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.