• About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact
Katsina City News
Advertisement
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
Katsina City News
No Result
View All Result
Home Sashen Hausa

“Yansandan da aka kora daga Aiki yara na ne” -Rarara

Katsina City News by Katsina City News
April 20, 2023
in Sashen Hausa
0
“Yansandan da aka kora daga Aiki yara na ne” -Rarara
0
SHARES
138
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Muhammad A. Aliyu @ Katsina City News 

A wani Faifen Bidiyo da yake yawo a kafafen sada zumunta na zamani anjiyo Mawakin Siyasa Dauda Rarara yana bayyana shaguɓensa ga Hukumar ‘Yansanda akan wani Faifen Bidiyo da ya nuna wanda ke gwada wasu jami’an ‘Yansanda a farfajiya wani gida ko ma’aikata suna harba harsashi mai rai a sama ba tare da wani dalili ba, kwatankwacin irin yanda wasu ‘Yansanda da Rarara ya kira yaransa suka Aikata a garin Kahutu a lokacin da suke rakiyar Mawakin zuwa wajen rabon tallafin Azumi, aka koresu.

…duk inda zankai kuka na don kada a koresu naje abin ya gagara”

Dauda ya bayyana a cikin bidiyon cewa “Ina rokon hukumar ‘yansanda da kada ta kori wadannan bayin Allah, saboda basu da kowa, idan aka koresu ina zasu sanya kansu?” Yace “Nidai yarana sunada ni, kuma nayi Alkawarin zan dunga biyansu abinda ake basu na Albashi daga yanzu har inmutu, saboda naje duk inda zanje nemar masu Alfarma don abarsu da aikinsu amma abin yafi karfina.” Injishi.

An tambayi Rarara cewa “bidiyon da ya nuna a akwatin Talabijin baya nufin shagube ne ga Hukumar? Sai yace shi ba shagube bane, amma idan har za a kori yaransa (Yansanda) daga Aiki don sun harba bindiga sama, to ga wasu suma sunyi irin lafinda da yaransa (‘Yansanda) sukayi idan har ba’a koresu ba to kenan da wata manufa akayi. 

Yace babban Albishir da zaiyi akan masu wannan Kore-koren Baba na zuwa. 

Abinda wasu ke tambaya anan shine, shin su wadannan jami’an tsaro dama yaran Mawakin Siyasa Daura Rarara ne, kamar yanda ya bayyana da bakinsa ko kuwa jami’an tsaron ƙasa ne suna kare rayukan ‘yan ƙasa?  Sana kuma idan har yaranshi ne kamar yanda ya bayyana to umarninsa suke bi ba na hukumar da sukewa aiki na tsaro ba, don haka sun cancanci kora, saboda sun koma karkashin wani wanda ba Dansanda ba, kuma suna ɗauke da makami, wanda hakan saba ƙa’ida ne.

“Ta tabbata Yaransa ne, tunda gashi har ya dauke masu Albashi wanda suke amsa ga Hukumar ‘Yansanda, don gadara haka kuma laifi ne, shi kansa ya aikata ga Hukumar da kuma raina hukumar” inji wani da ya nemi mu sakaya sunansa da muke jin ra’ayin jama’a game da batun.

Share

Related

Source: Katsina City News
Via: Katsina City News
Previous Post

ZAMFARA GOVERNOR-ELECT, DAUDA LAWAL UNVEILES TRANSITION COMMITTEE

Next Post

385 Foreigners Granted Nigerian Citizenship

Next Post
385 Foreigners Granted Nigerian Citizenship

385 Foreigners Granted Nigerian Citizenship

Recent Posts

  • Hajj 2023: Azman begins airlift of pilgrims Today
  • Hajj Airlift: NAHCON Airlift 14,000 pilgrims in 33 flights operations, set up back up plans
  • Hajj 2023: Plateau pilgrims “stranded’ over “failure to remit funds” for Hajj officials
  • Abin da aka tattauna a taron Tinubu da gwamnonin Jam’iyyar APC
  • Makkah service providers pledges ‘memorable’ Hajj 2023 for Nigerian pilgrims

Recent Comments

No comments to show.

Archives

  • June 2023
  • May 2023
  • April 2023
  • March 2023
  • February 2023
  • January 2023
  • December 2022
  • November 2022
  • October 2022
  • September 2022
  • August 2022
  • July 2022

Categories

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Interview
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Press Release
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Sashin Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina

Browse by Category

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Interview
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Press Release
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Sashin Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina
  • About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.