• About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact
Katsina City News
Advertisement
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
Katsina City News
No Result
View All Result
Home Sashen Hausa

“Yanda ake yaƙin neman Zaɓe haka zamuyi yaƙin namarwa Addini Mafita” -Yakubu Musa

Katsina City News by Katsina City News
November 27, 2022
in Sashen Hausa
0
“Yanda ake yaƙin neman Zaɓe haka zamuyi yaƙin namarwa Addini Mafita” -Yakubu Musa
0
SHARES
3
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Kamar yadda ake yakin neman zabe muma haka zamu tashi yakin nemama addini mafita a cikin wadanda zamu zaba. ‘Inji” Sheikh Yakubu Musa Hassan Katsina.

Ibrahim Nasir Faskari

Sheikh Yakubu Musa ya fadi haka ne ranar Asabar 26-11-2022, yayin kaddamar da kwamatin da kungiyar izala ta kafa domin tunkarar zaben shekara 2023, a dakin taro na “Service to humanity”, dake Katsina.

Ya cigaba da cewa” mun taru ne nan domin tattauna wasu muhimman abubuwa dan gane da zaben da muke tunkara. Domin duk al’amur ran rayuwa babu inda addinin musulunci bai tabo ba.

Kuma ita wannan kungiya ta izala Allah ta’ala yayi mata baiwa, domin bayan da’awa da takeyi tana tabo abubuwa da su ka shafi rayuwar alumma kamar siyasa, kiwon lafiya. Da dai sauransu.

Wannan yasa matsayinmu na musulmi ya kamata mu tsaya muyi duba da irin shugaban nin da yakamata mu zaba domin kare martaba da kimar addinmu.

Amma mu sani kungiya na nan na jiran umarni daga sama akan wanda za’a goya ma baya. Haka zalika matsayin mu na musulmi kamar yadda ake yakin neman zabe muma haka zamu tashi yakin nemama addini musulunci mafita.

Shima da yake gabatar da jawabinsa, Gwamnan Jihar Katsina Rt. Hon. Aminu Bello Masari wanda yasamu wakilcin mai taimaka masa akan harkokin tsaro Mal.Ibrahim Katsina.

Ya bayyana cewa” wannan yunkuri da kungiyar izala tayi yunkuri ne, mai kyau domin ko babu komi hanya ce da musulmi zasu nemama kansu mafita.

Kuma Insha Allah zasu shiga cikin tsari suma a tafi dasu domin ganin an kai inda akeson akai da izinin Allah. Fatan Allah ya maida kowa gidanshi lafiya.

Malamai da dama ne, su ka gabatar da nasihohi a wurin taron daga cikinsu akwai Mal. Shafi’u Alkasim, Malam Abdulrahim Sabi’u, Saifuddin Yakubu Musa.

Abubakar Yusuf Saulawa Mai baiwa Gwamnan Jihar Katsina shawara akan bunkasa kasuwan ni. Da dai sauransu.Taron yasamu halartar shuwagabannin kungiyar na jiha da na kananan hukumomi shuwagabannin malamai da dai sauransu.

Share

Related

Source: Mobile Media Crew
Via: Katsina City News
Previous Post

HASSAN KATSINA LEFT N500,000 ONLY- Son

Next Post

Gwamnatin Kano ta rufe kamfanin sarrafa ƙarafa na ƴan China bisa karya dokar tsafta

Next Post
Gwamnatin Kano ta rufe kamfanin sarrafa ƙarafa na ƴan China bisa karya dokar tsafta

Gwamnatin Kano ta rufe kamfanin sarrafa ƙarafa na ƴan China bisa karya dokar tsafta

Recent Posts

  • Brief History of Architect Ahmed Musa Dangiwa, New Secretary To Katsina State Government
  • Governor Radda Swears in New SSG, Chief of Staff, and Private Personal Secretary
  • MASARI: FAREWELL TO A POLITICAL GEM
  • “Naira dubu Saba’in (70) Muke saida Tiyar Dabino a Katsina” Umar Is’haq
  • Ban Iske Ko Naira A Baitil Malin Jihar Zamfara Ba

Recent Comments

No comments to show.

Archives

  • May 2023
  • April 2023
  • March 2023
  • February 2023
  • January 2023
  • December 2022
  • November 2022
  • October 2022
  • September 2022
  • August 2022
  • July 2022

Categories

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Interview
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Press Release
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Sashin Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina

Browse by Category

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Interview
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Press Release
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Sashin Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina
  • About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.