• About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact
Monday, January 30, 2023
  • Login
Katsina City News
Advertisement
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
Katsina City News
No Result
View All Result
Home Sashen Hausa

“Yanda ake taruwa a wajen yaƙin neman zaɓen mu ya nuna cewa Mutane na tare da Mulkin APC”  -Masari

December 19, 2022
in Sashen Hausa
0
“Yanda ake taruwa a wajen yaƙin neman zaɓen mu ya nuna cewa Mutane na tare da Mulkin APC”  -Masari
0
SHARES
8
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

A ranar Lahadi 28 ga watan Disamba ne Jam’iyyar APC ta kawo karshen zagayen yakin neman Zaɓen ta ba Shiyyar Daura wato (Daura Zone) wanda aka karkare a garin Kankia.

Gwamnan Katsina Rt. Hon. Aminu Bello Masari na daga cikin wadanda suka halarci taron rufe yakin neman Zaɓen na garin Kankia kuma ya bayyana jin dadin sa ganin irin yanda al’umma kwai da Kwarkwata suke cincirindo don tarbar Dantakarar Gwamnan na Katsina Dakta Dikko Umar Raɗɗa, Gwamnan yace “na tabbatar da cewa Al’umma suna tare  da mu, suna tare da APC don haka muna godiya.” Injishi Gwamna Masari ya bayyana cewa akwai maganganu amma sai idan Allah ya kaimu ranar rufe taron gangamin a Katsina.

Zagayen yakin Neman zaben na Dantakara Gwamna a ƙarƙashin jam’iyyar APC Dakta Dikko Umar Raɗɗa da aka fara da ƙaramar hukumar Baure bayan taron kaddamarwa a karamar hukumar Faskari, inda aka karkare a karamar hukumar Kankia tare da rakiyar Masu ruwa da tsaki na jam’iyyar daga fadin jihar Katsina kungiyoyi ‘Yan jaridu da sauran Al’umma, an zagaye mazabu fiye da dari kuku na ƙananan hukumomn 11 gami da alkawurra da gabatar da kudirirrika na cigaba idan Allah ya bawa Dantakarar dama na zama Gwamnan jihar Katsina a 2023.

Share

Related

Source: Katsina City News
Via: Zaharadeen Ishaq Abubakar
Previous Post

YADDA ZAURA YA ZAMA DAN TAKARAR APC MAFI FARIN JINI A KANO

Next Post

“Mu jarirai ne bamu da Alhakin kowa” -Hajiya Farida  Nura Khalil 

Next Post
“Mu jarirai ne bamu da Alhakin kowa” -Hajiya Farida  Nura Khalil 

"Mu jarirai ne bamu da Alhakin kowa" -Hajiya Farida  Nura Khalil 

Recent Posts

  • APC ta gano kafafen yada labaran da PDP ke ɗaukar nauyi su yaɗa karya a kan Tinubu
  • Emefiele: We’ve collected N1.9trn old naira notes so far — N900bn more to go
  • Hanyoyi Shida Domin Kiyaye Basir Cikin Sauƙi.
  • Bankin CBN Ya Samar Da Naira Miliyan 120 Domin Yin Canjin Kudi A Katsina.
  • INEC ta kara tsawaita wa’adin karbar katin zabe

Recent Comments

No comments to show.

Archives

  • January 2023
  • December 2022
  • November 2022
  • October 2022
  • September 2022
  • August 2022
  • July 2022

Categories

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina

Browse by Category

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina
  • About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact

No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In