• About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact
Katsina City News
Advertisement
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
Katsina City News
No Result
View All Result
Home Sashen Hausa

Yan Sandan Sun bindige matasa 3 a zangazangar kawo ƙarshen EFCC a Delta.

admin-admin by admin-admin
October 5, 2022
in Sashen Hausa
0
Yan Sandan Sun bindige matasa 3 a zangazangar kawo ƙarshen EFCC a Delta.
0
SHARES
73
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Daga Barrista Nuraddeen Isma’eel.

“Zanga-zangar adawa da EFCC ta koma zubar da jini, yayin da ‘yan sandan Najeriya suka bindige masu zanga-zangar 3 da kona motoci sama da 20 da masu zanga-zangar suka riƙayi.

“Zanga-zangar da matasa suka yi ranar Talata don nuna adawa da ayyukan hukumar da ke yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa, EFCC a jihar Delta ta rikiɗe zuwa tashin hankali”

“Masu zanga-zangar sun yi zargin cin zarafi, da kuma kame na al’umma da jami’an hukumar yaki da cin hanci da rashawa ke yi.”

“Sai dai ba’a jima ba zanga-zangar ta rikide zuwa tashin hankali inda aka kona motoci sama da 20 dauke da kayayyaki na miliyoyin naira.”

“Zanga-zangar wacce ta haifar da tashin hankali da firgici ta faru ne a mahadar Otovwodo da ke unguwar Ughelli a karamar hukumar Ughelli ta Arewa.

“An yi zargin cewa, akwai wasu da ake zargi da damfara ta yanar gizo wadanda aka fi sani da “Yahoo Boys” ne suka ƙaddamar da wannan zanga-zangar”

“ALFIJIR HAUSA ta tattaro cewa, sama da matasa uku ne ake zargin jami’an rundunar ‘yan sandan jihar ne suka harbe su”

“A halin yanzu dai wadanda abin ya shafa na cikin wani hali na barazana ga rayuwarsu a wani asibiti da ba a bayyana ba a yankin inda aka kai su asibiti.

“Matasan da suka gudanar da zanga-zangar sun kona wasu manyan motoci makare da granite da man fetur da dai sauran kayayyaki, inda suka kuma killace mahadar Otovwodo mai cike da cunkoson jama’a, Ughelli, a kan titin Gabas zuwa Yamma.”

“Masu zanga-zangar sun rera wakokin yaƙi yayin da suke kona tayoyi a hanyar da abin ya shafa.

“Gwanon zanga-zangar wacce aka yi wa laƙabi da ‘#EndEFCC’ ta fara ne da misalin karfe 11:00 na safe, wanda ya kawo cikas ga zirga-zirgar ababen hawa duk a jihar Deltan”

“Sun baje kwalaye masu rubuce-rubuce daban-daban kamar “#EndEFCC”, “EFCC, ku kyale mu, mu ba masu laifi ba ne”, da “A daina cin zarafi, cin zarafi, tsoratarwa da kamawa ba gaira ba dalili”

Share

Related

Source: Alfijir Hausa
Via: Zaharaddeen
Previous Post

Gwamnatin Najeriya ta fara shirin soke rajistar tsohuwar kungiyar malaman jami’o’i ASUU.

Next Post

Sayen ƙuri’u: Za mu aika da jami’an farin kaya zuwa rumfunan zaɓe – INEC

Next Post
Sayen ƙuri’u: Za mu aika da jami’an farin kaya zuwa rumfunan zaɓe – INEC

Sayen ƙuri'u: Za mu aika da jami'an farin kaya zuwa rumfunan zaɓe - INEC

Recent Posts

  • Tinubu To Rechannel Funds Into Education, Healthcare, Others
  • Dr. Dikko sworn in as Governor, takes over from Masari in Katsina State.
  • Tinubu Ya Nada Dele Alake A Matsayin Mai Magana Da Yawunsa
  • In inaugural address, Tinubu preaches unity, commitment to nation-building
  • Jawabin Farko a Matsayin Shugaban ƙasa: Tinubu ya cire Tallafin Mai gaba ɗaya

Recent Comments

No comments to show.

Archives

  • May 2023
  • April 2023
  • March 2023
  • February 2023
  • January 2023
  • December 2022
  • November 2022
  • October 2022
  • September 2022
  • August 2022
  • July 2022

Categories

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Interview
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Press Release
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Sashin Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina

Browse by Category

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Interview
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Press Release
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Sashin Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina
  • About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.