• About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact
Katsina City News
Advertisement
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
Katsina City News
No Result
View All Result
Home Sashen Hausa

‘Yan Majalisar jiha, biyu sun Mutu a Kujera ɗaya…saura Kwana 136 babban Zaɓe wa zai gaji  Kurami?

Katsina City News by Katsina City News
October 11, 2022
in Sashen Hausa
0
‘Yan Majalisar jiha, biyu sun Mutu a Kujera ɗaya…saura Kwana 136 babban Zaɓe wa zai gaji  Kurami?
0
SHARES
78
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Muhammad Ahamad Ali

Allah mai yanda yaso a lokacin da yaso mai bada mulki ga wanda yaso ya amsa ga wanda yaga dama, ko ya amsa kana raye ko ya amsa ya kiraka zuwa matabbata (Mutuwa) A farkon Shekarar nan ta 2022 Allah ya nuna Kudirar sa ta hanyoyi da dama daga ciki Akwai Annobar Amai da gudawa da akayi fama da ita a wasu jihohin Najeriya, Ammabaliyar ruwa kuwa ko a lokacin hada wannan rubutu wasu jihohin suna cen suna tattara kayansu, Ansamu rashe-rashe na Mutane daban-daban ta hanyoyi daban-daban kama daga hanyar masu garkuwa da mutane, zuwa Hatsarin Mota, Mutuwar Fuj’a da doguwar Jinya. A cikin wannan Shekarar ne, aka rasa Manyan Malamai Sarakuna da Attajirai. Kamar Shekarun baya wato a Shekarar dubu biyu da Ashirin daidai a cikin watan Mayu Allah ya karbi rayuwar Danmajalisar jiha mai wakiltar karamar hukumar Bakori, a majalisar jihar Katsina, Marigayi Alhaji Abdulrazaq Tsiga. Bayan rasuwar sa, kamar yanda dokar kasa ta tanada aka bawa masu sha’awa damar neman Kujerar sa ta Majalisar Jiha, inda Hon. Alhaji Dakta Ibrahim Aminu Kurami ya samu Nasarar lashe Zaben Danmajalisar. Dakta Kurami an shede shi da hakuri Mutumtaka, da kuma jajircewa wajen kwatowa Al’umar yankinsa Hakkokin su da ya rataya a kansa a matsayin sa na Danmajalisar karamar hukumar Bakori. Anjiyo wani bidiyo da Kafar yada labarai ta Katsina City News ta saki inda Dakta Kurami yake magana a gaban Zauren majalisar dokokin jihar Katsina, bisa ga sakacin jami’an tsaro na kare rayukan Al’umma. Dakta Kurami a cikin Bidiyo yayi Kausasan Kalamai ga jami’an tsaro musamman ga Sojoji da zarge-zarge yayi yawa akansu na sakaci da Amanar da aka damƙa ta rayukan Al’uma garesu. Da wannan kalaman ne ake ganin Dakta kurami baije majalisa domin Dumama kujera ba, yana iya kokarinsa na ganin Al’umar yankinsa sun samu Kwanciyar hankali da Aminci.

 A ranar Lahadi 9 ga watan Oktoba Allah yayiwa Danmajalisar Dakta Ibrahim Aminu Kurami rasuwa a kasara Saudi’arebiya bayan zuwansa Aikin Ibadar Umra. Muna fata Allah ya karbeshi a matsayin Shahidi, Allah ya bawa iyalansa da Al’ummar Jihar Katsina Hakurin jure rashin. A yau Talata 11 ga watan Oktoba muna saura Kwana. 136 a yi Babban Zaben ƙasa na Shugabanni, Gwamnoni, da ‘Yan Majalisar su. Shin ko cike gurbin Dakta Kurami zai iya yiyuwa kafin wannan ‘Yan kwanaki da suka rage? Idan har aka gaza haka mi Dokar kasa ta tanada a akan wannan wawakeken gibi da zai iya kawoma karamar hukumar Bakori gagarimin ci-gaba, idan an samu irin Kurami, idan kuma akasin haka koma aka gaza yin zaben cike gurbin mi zai haifar?

Share

Related

Source: Katsina City News
Via: Zaharaddeen Ishaq Abubakar
Previous Post

Najeriya ta yi gargadi kan amfani da maganin tarin da ya ‘kashe’ yara a Gambia

Next Post

INTERNATIONAL DAY OF THE GIRL CHILD: THE PLIGHT OF THE GIRL CHILD

Next Post
INTERNATIONAL DAY OF THE GIRL CHILD: THE PLIGHT OF THE GIRL CHILD

INTERNATIONAL DAY OF THE GIRL CHILD: THE PLIGHT OF THE GIRL CHILD

Recent Posts

  • Tinubu To Rechannel Funds Into Education, Healthcare, Others
  • Dr. Dikko sworn in as Governor, takes over from Masari in Katsina State.
  • Tinubu Ya Nada Dele Alake A Matsayin Mai Magana Da Yawunsa
  • In inaugural address, Tinubu preaches unity, commitment to nation-building
  • Jawabin Farko a Matsayin Shugaban ƙasa: Tinubu ya cire Tallafin Mai gaba ɗaya

Recent Comments

No comments to show.

Archives

  • May 2023
  • April 2023
  • March 2023
  • February 2023
  • January 2023
  • December 2022
  • November 2022
  • October 2022
  • September 2022
  • August 2022
  • July 2022

Categories

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Interview
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Press Release
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Sashin Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina

Browse by Category

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Interview
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Press Release
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Sashin Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina
  • About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.