• About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact
Saturday, January 28, 2023
  • Login
Katsina City News
Advertisement
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
Katsina City News
No Result
View All Result
Home Sashen Hausa

YAN BINDIGA SUN SACE MAI GARIN UMMADAU TA KARAMAR HUKUMAR SAFANA.

December 29, 2022
in Sashen Hausa
0
ba mutane 39 aka sace a Katsina ba – Ƴan sanda
0
SHARES
24
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter


@ katsina city news
Yan bindiga sun yi awon gaba da mai garin ummadau a Kan hanyar sa ta zuwa tarayyar tawagar kamfen din Dan takarar gwamna na jam iyyar APC.
Majiya mai tushe ta tabbatar ma jaridun katsina city news labarin.
Majiyarmu tace, Hanyar ummadau bata da kyau ko kadan.kuma wasu daga cikin masu fada aji na karamar hukumar a jam iyyar APC sun bada shawarar a kauce mata.
Majiyarmu tace shugaban karamar hukumar safana shine ya kafe sai an bi hanyar.
Ya kuma umurci duk wani maigari ya fito da jama arshi ya tarbi dan takarar.
Majiyarmu tace yanzu haka, ana can ofishin shugaban yan sanda na shiyyar Dutsinma ana tattauna yadda za a biyo ma lamarin.
Katsina city news
@ www.katsinacitynews.com
Jaridar taskar labarai
@ www.jaridartaskarlabarai.com
The links news
@ www.thelinksnews.com
07043777779 08137777245

Share

Related

Source: Katsina City News
Via: Katsina City News
Previous Post

Investigate killing of Lagos lawyer, Bolanle Raheem -Reps

Next Post

Majalissar Wakilai Na Neman Kawo Dokar Haramta Shan Barasa Ga ’Yan Sandan Najeriya.

Next Post
Majalissar Wakilai Na Neman Kawo Dokar Haramta Shan Barasa Ga ’Yan Sandan Najeriya.

Majalissar Wakilai Na Neman Kawo Dokar Haramta Shan Barasa Ga ’Yan Sandan Najeriya.

Recent Posts

  • Buhari inaugurates 12 projects in Katsina
  • ZA AYI TAGWAYEN HANYOYI DAGA KOFAR SORO ZUWA KOFAR GUGA
  • PRESS STATEMENT: Old Naira Notes:Kano Govt,Islamic Clerics Calls On Federal Govt To Extend Naira Redesign Deadline
  • Sanarwa! Sanarwa!! Sanarwa!!! Hukumar Sufuri ta KTSTA zataci gaba da amsar tsaffin kudi
  • Dala Inland Dry Port: Kanawa Ga Na Ku
    By Adamu S. Ladan

Recent Comments

No comments to show.

Archives

  • January 2023
  • December 2022
  • November 2022
  • October 2022
  • September 2022
  • August 2022
  • July 2022

Categories

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina

Browse by Category

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina
  • About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact

No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In