• About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact
Katsina City News
Advertisement
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
Katsina City News
No Result
View All Result
Home Sashen Hausa

YAN BINDIGA SUN SACE MAI GARIN UMMADAU TA KARAMAR HUKUMAR SAFANA.

Katsina City News by Katsina City News
December 29, 2022
in Sashen Hausa
0
ba mutane 39 aka sace a Katsina ba – Ƴan sanda
0
SHARES
24
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter


@ katsina city news
Yan bindiga sun yi awon gaba da mai garin ummadau a Kan hanyar sa ta zuwa tarayyar tawagar kamfen din Dan takarar gwamna na jam iyyar APC.
Majiya mai tushe ta tabbatar ma jaridun katsina city news labarin.
Majiyarmu tace, Hanyar ummadau bata da kyau ko kadan.kuma wasu daga cikin masu fada aji na karamar hukumar a jam iyyar APC sun bada shawarar a kauce mata.
Majiyarmu tace shugaban karamar hukumar safana shine ya kafe sai an bi hanyar.
Ya kuma umurci duk wani maigari ya fito da jama arshi ya tarbi dan takarar.
Majiyarmu tace yanzu haka, ana can ofishin shugaban yan sanda na shiyyar Dutsinma ana tattauna yadda za a biyo ma lamarin.
Katsina city news
@ www.katsinacitynews.com
Jaridar taskar labarai
@ www.jaridartaskarlabarai.com
The links news
@ www.thelinksnews.com
07043777779 08137777245

Share

Related

Source: Katsina City News
Via: Katsina City News
Previous Post

Investigate killing of Lagos lawyer, Bolanle Raheem -Reps

Next Post

Majalissar Wakilai Na Neman Kawo Dokar Haramta Shan Barasa Ga ’Yan Sandan Najeriya.

Next Post
Majalissar Wakilai Na Neman Kawo Dokar Haramta Shan Barasa Ga ’Yan Sandan Najeriya.

Majalissar Wakilai Na Neman Kawo Dokar Haramta Shan Barasa Ga ’Yan Sandan Najeriya.

Recent Posts

  • Tinubu To Rechannel Funds Into Education, Healthcare, Others
  • Dr. Dikko sworn in as Governor, takes over from Masari in Katsina State.
  • Tinubu Ya Nada Dele Alake A Matsayin Mai Magana Da Yawunsa
  • In inaugural address, Tinubu preaches unity, commitment to nation-building
  • Jawabin Farko a Matsayin Shugaban Æ™asa: Tinubu ya cire Tallafin Mai gaba É—aya

Recent Comments

No comments to show.

Archives

  • May 2023
  • April 2023
  • March 2023
  • February 2023
  • January 2023
  • December 2022
  • November 2022
  • October 2022
  • September 2022
  • August 2022
  • July 2022

Categories

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Interview
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Press Release
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Sashin Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina

Browse by Category

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Interview
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Press Release
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Sashin Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina
  • About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.