• About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact
Friday, March 31, 2023
  • Login
Katsina City News
Advertisement
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
Katsina City News
No Result
View All Result
Home Sashen Hausa

’Yan Bindiga Sun Kashe Mutum 3 A Taron APC

March 16, 2023
in Sashen Hausa
0
‘Yan Bindiga Sun Sace Mutum 9 A Abuja
0
SHARES
27
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Maharan sun bude wuta kan mai uwa da wabi.

Wasu ’yan bindiga sun tarwatsa taron Jam’iyyar APC a unguwar Ile-Tuntun da ke Karamar Hukumar Ibadan ta Kudu Maso Gabas a Jihar Oyo, inda suka kashe mutum uku tare da lalata motoci da wasu kadarori.

Rahotanni sun ce an kai wa magoya bayan APC da dama hari.
Dan takarar majalisar wakilai na jam’iyyar a mazabar, Wariths Alawuje, ya sha da kyar a lokacin harin, kamar yadda ya tabbatar da faruwar lamarin ta wayar tarho.

Ya ce: “Muna cikin wani taro da shugabannin jam’iyya lokacin muna jiran wasu ’yan jam’iyyar su karaso.

“Ba a dade ba sai muka ga wani babban dan jam’iyyar yana rada wa wani wata magana, sai muka fara jin karar harbe-harbe, kafin mu ankara, an ji wa da yawa daga cikin mutanenmu rauni, an lalata motoci, gidaje da ke kusa ba su tsira ba. Sun kashe wasu mutum uku.”

Kakakin ’yan sandan jihar, Adewale Osifeso, bai amsa waya ba bare a ji ta bakinsa kan faruwar lamarin.

Mutane da dama a jihar sun shiga fargaba kan faruwar tashe-tashen hankula gabanin zaben ranar Asabar.

Oyo na daya daga cikin jihohin da gwamna mai ci ke neman tazarce.

Share

Related

Source: Aminiya
Via: Katsina City News
Previous Post

Naira Redesign: Buhari’s Response To Supreme Court Judgement Unconvincing – CNG

Next Post

DSS Ce Abokiyar Hamayarmu A Kano Ba APC Ba —NNPP

Next Post
DSS Ce Abokiyar Hamayarmu A Kano Ba APC Ba —NNPP

DSS Ce Abokiyar Hamayarmu A Kano Ba APC Ba —NNPP

Recent Posts

  • On birthday, clerics pray for Tinubu, Nigeria in Abuja
  • Gwamna Masari ya Kaddamar da Kwamitin Miƙa Mulki ga sabuwar Gwamnati
  • Masari: Tinubu Na Bukatar Addu’a
  • Bashin Da Ake Bin Najeriya Ya Karu Zuwa N46.25tr —DMO
  • FEC Approves N59.78bn For Ogoni Cleanup Projects

Recent Comments

No comments to show.

Archives

  • March 2023
  • February 2023
  • January 2023
  • December 2022
  • November 2022
  • October 2022
  • September 2022
  • August 2022
  • July 2022

Categories

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina

Browse by Category

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina
  • About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact

No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In