• About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact
Monday, January 30, 2023
  • Login
Katsina City News
Advertisement
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
Katsina City News
No Result
View All Result
Home Sashen Hausa

YAN BINDIGA SUN KAI HARI CIKIN GARIN BATSARI A RANAR DAREN LITININ DA TA GABATA

January 22, 2023
in Sashen Hausa
0
ba mutane 39 aka sace a Katsina ba – Ƴan sanda
0
SHARES
22
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter


misbahu Ahmad batsari
@ katsina city news
A cikin daren litanin kashe gari talata da misalin 2:45am wanda yayi daidai da 17-01-2023, wasu ƴan bindiga da ake zaton satar dabbobi ne da garkuwa da mutane domin karɓar kuɗin fansa suka kai hari unguwar katoge dake cikin garin Batsari ta jihar Katsina. Ƴan bindigai sun haura katanga sun dira gidan wani bawan Allah mai suna Mallam Abu-ƙasimu a unguwar ta katoge inda suka kutsa kai cikin ɗakin matarsa suka ce masa kai munafuki ka kulle gida ko? to bamu mabuɗi sai ya tashi zaune ya faɗi masu inda mabuɗin yake, wanda nan take ɗaya daga cikin su ya tsare shi, sauran biyu kuma suka je suka buɗe gidan sannan suka kore masa shanun huɗa guda biyu. Bayan sun fita da dabbobin tare da sauran waɗanda ke waje suna jiran ko ta kwana, sai wanda ya tsare shi yasa bindiga ya harbe shi, inda harsashi ya ratsa cikin shi ya fita ta gefe ya dagargaza mashi hannu, wanda yayi sanadiyyar rasa rayuwar shi.
Mutane da dama sun bayyana raayoyin su game da halin ko’in kula daga ɓangaren gwamnati na rashin ɗaukar matakin daƙile irin waɗannan hare haren da suka zama ruwan dare a unguwannin dake arewacin Batsari, domin ko a makwanni biyu da suka gabata sun kawo irin wannan harin inda suka kashe wani Malam Tasi’u Mai ganda kuma suka tafi da dabbobin shi, haka ma sun shigo sunyi awon gaba da wata matar aure da garken dabbobi cikin satin da ya gabata duk a cikin garin na Batsari, amma dai babu wani mataki da aka ɗauka na magance wannan matsalar, saima canza salo da suke na kawo hare haren.

Share

Related

Source: Katsina City News
Via: Katsina City News
Previous Post

JAMA AR GARI,DA JAMI AN TSARO SUN FAFATA DA YAN BINDIGA A GARAN DAN GARU,

Next Post

Madarasatul Madinatul Ahbab Wattalamiz Littahfizul Qur’an Batsari ta yaye ɗalibai.

Next Post
Madarasatul Madinatul Ahbab Wattalamiz Littahfizul Qur’an Batsari ta yaye ɗalibai.

Madarasatul Madinatul Ahbab Wattalamiz Littahfizul Qur'an Batsari ta yaye ɗalibai.

Recent Posts

  • APC ta gano kafafen yada labaran da PDP ke ɗaukar nauyi su yaɗa karya a kan Tinubu
  • Emefiele: We’ve collected N1.9trn old naira notes so far — N900bn more to go
  • Hanyoyi Shida Domin Kiyaye Basir Cikin Sauƙi.
  • Bankin CBN Ya Samar Da Naira Miliyan 120 Domin Yin Canjin Kudi A Katsina.
  • INEC ta kara tsawaita wa’adin karbar katin zabe

Recent Comments

No comments to show.

Archives

  • January 2023
  • December 2022
  • November 2022
  • October 2022
  • September 2022
  • August 2022
  • July 2022

Categories

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina

Browse by Category

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina
  • About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact

No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In