• About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact
Katsina City News
Advertisement
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
Katsina City News
No Result
View All Result
Home Sashen Hausa

YAN BINDIGA NA RIKE DA YARINYA YAR SHEKARA A MATSAYIN GARKUWA A BATSARI

Katsina City News by Katsina City News
April 10, 2023
in Sashen Hausa
0
An Kashe Mahaifin Dan Kasuwa An Sace Shi A Birnin Tarayya
0
SHARES
36
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter


Daga Misbahu Ahmad Batsari
@ katsina city news
A cikin tsakiyar watan maris na shekarar 2023 milladiyya ƴan bindiga suka yi garkuwa da wata mata mai suna Sahura Ɗahiru, wacce ke zaune a ƙauyen Ɗangaru dake cikin yankin ƙaramar hukum ar Batsari ta jihar Katsina.

Sun yi garkuwa da ita tare da ɗiyarta ƴar kimanin shekara ɗaya da haihuwa, inda ta kwashe sati ukku a hannun su ba tare da an biya kuɗin fansa ba, duk da cewa sun kira makusantanta domin neman a biya su kuɗi kafin su sake ta, amma dai haƙar su bata cimma ruwa ba domin sau ɗaya sukayi waya da su. kuma baa samu daidaito ba saboda su ba mawadata bane, kullu yaumun sai sun nemo na sawa bakin salati.

Daga ƙarshe ƴan bindiga sunyi yarjejeniya da ita cewa, tunda sun fahimci danginta basu son ta, to, amma duk da haka baza su kashe ta ba, saidai sun bata dama ta bar ɗiyarta ƴar shekara ɗaya wacce ke shan nono a hannun su, taje ta samo kuɗin fansa ta kawo masu sannan su bata ɗiyar, haka kuwa akayi.
yanzu haka matar tana nan ta dawo gida tana neman yadda zata haɗa kuɗin da suka yanka mata naira dubu ɗaari ukku (N300,000.00), sannan ta kai masu su bata ɗiyar ta yar shekara ɗaya.

Wasu makusantan ta sun bayyana mana cewa sunyi bakin ƙoƙarun su domin ganin sun fanso ta daga hannun ɓarayin dajin amma abun ya gagara saboda halin matsi da ƙangin rayuwa da suke fama da shi.
Katsina city news
@ Www.katsinacitynews.com
Jaridar taskar labarai
@ www.jaridartaskarlabarai
The links News
07043777779.

Share

Related

Source: Katsina City News
Via: Katsina City News
Previous Post

“Ofishin Yaƙin neman Zaben PDP a Katsina, Ƙasa ga wata guda bayan Faɗuwa Zaɓe.”

Next Post

One of my ‘crimes’ as NPA boss was failure to give Amaechi birthday present, Hadiza Bala Usman reveals in new book ‘Stepping on Toes’

Next Post
One of my ‘crimes’ as NPA boss was failure to give Amaechi birthday present, Hadiza Bala Usman reveals in new book ‘Stepping on Toes’

One of my ‘crimes’ as NPA boss was failure to give Amaechi birthday present, Hadiza Bala Usman reveals in new book ‘Stepping on Toes’

Recent Posts

  • Ƙungiyar ‘Yan jarida ta Najeriya za ta fara yajin aiki kan cire tallafin mai
  • Nigeria Loses 965 Soldiers, Policemen To Boko Haram, IPOB In 2 Years
  • Gbajabiamila ya gode wa Tinubu bisa naɗa shi shugaban ma’aikata
  • Tinubu ya jajanta wa Indiya kan hatsarin jiragen ƙasa
  • Hajj 2023: Azman begins airlift of pilgrims Today

Recent Comments

No comments to show.

Archives

  • June 2023
  • May 2023
  • April 2023
  • March 2023
  • February 2023
  • January 2023
  • December 2022
  • November 2022
  • October 2022
  • September 2022
  • August 2022
  • July 2022

Categories

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Interview
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Press Release
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Sashin Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina

Browse by Category

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Interview
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Press Release
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Sashin Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina
  • About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.