• About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact
Katsina City News
Advertisement
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
Katsina City News
No Result
View All Result
Home Sashen Hausa

YADDA ZAƁEN SHUGABAN ƘASA DA ƳAN MAJALISSU YA GUDANA A WASU SASSA NA GARIN KATSINA

Katsina City News by Katsina City News
February 26, 2023
in Sashen Hausa
0
YADDA ZAƁEN SHUGABAN ƘASA DA ƳAN MAJALISSU YA GUDANA A WASU SASSA NA GARIN KATSINA
0
SHARES
21
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Muhammad Ali Hafizi @Katsina City News 

A Safiyar Ranar Asabar ne 25/02/2023 yayi daidai da ranar da hukumar gudanar da zabe wato (INEC) ta ware ga ƴan nigeriya wajen ƙaɗa kuru’unsu ga ƴan takarkarun da suke so, An fara rarraba kayan zaɓen zuwa ga runhunan da za’a gabatar da zaɓen wanda ya haɗa da zaɓen shugaban ƙasa dana ƴan majalissu.

Mun samu damar ziyartar wasu wajejen da ake raba kayan zaɓen da misalin karfe taƙwas na safe inda muka tadda mutane daga kowane ɓangare suna amsar kayan zaɓen domin kaiwa a rumfunan da za’a gudanar da zaɓen.

A wani wajen kuma an samu tsaiko na raba kayan zaɓen saboda rashin isowar kayan zaɓen a wajen rabawar inda mutane sukai ta jiran zuwan su daga karshe kayan sun iso amma a cikin kurarren lokaci aka cigaba da  rarraba zuwa ga kowace mazaɓa wannan ne ya sanya wasu daga cikin mazaɓun da zaa gabatar da zaɓen ba’a fara ba sai wajejen goma Wasu wajejen ma har wuce goman.

Mutane daga sassa daban-daban manyan su da yaransu maza da mata hadda ma miskinai sun fito inda suka cigaba da ƙaɗa ƙuri’unsu ga ƴan takarkarun da suke so na kowace jam’iya ba tare da wata matsala ba ko kuma wani zargi da dai sauransu.

An samu gudummuwar jami’an tsaro a kowace mazaɓa saboda gudun kada wata matsala ta tashi ko kuma wani yayi wani abu wanda ba daidai ba, jami’an tsaro sun bada gudunmuwa sosai ta kowace ɓangare wajen ganin an fara lafiya kuma an gama lafiya. 

A kowace mazaɓa mutane tare da Ma’aikatan zaɓen sun bi duk wasu dokoki da INEC ta gindaya game da zaben, an samu fahimtar jun a ga kowane AGENT da yake wakiltar kowace jam’iya ba tare da hayaniya ba ko zargin junan su ba.

A zantawar da mukayi da wasu masu kaɗa ƙuri’a sun nuna mama yadda suka ji daɗi game da sabodon tsarin (VIVAS) ta hukumar zaɓe ta kawo wajen tantance masu ƙaɗa ƙuri’un cikin sauki.

Yawaicin sassan da aka gudanar da zaɓen an fara lafiya kuma aka kammala lafiya ba tare da faruwar wata matsala ba bisani kuma a wasu wajajen an samu yar matsala amma jami’an tsaro sun daidai ta komi.

Share

Related

Source: Katsina City News
Via: Katsina City News
Previous Post

Za a ci gaba da zaɓe a jihar Taraba ranar Lahadi

Next Post

INEC ta ƙaddamar da zauren tattara sakamakon zaɓen shugaban ƙasa

Next Post
INEC ta ƙaddamar da zauren tattara sakamakon zaɓen shugaban ƙasa

INEC ta ƙaddamar da zauren tattara sakamakon zaɓen shugaban ƙasa

Recent Posts

  • Hajj 2023: Azman begins airlift of pilgrims Today
  • Hajj Airlift: NAHCON Airlift 14,000 pilgrims in 33 flights operations, set up back up plans
  • Hajj 2023: Plateau pilgrims “stranded’ over “failure to remit funds” for Hajj officials
  • Abin da aka tattauna a taron Tinubu da gwamnonin Jam’iyyar APC
  • Makkah service providers pledges ‘memorable’ Hajj 2023 for Nigerian pilgrims

Recent Comments

No comments to show.

Archives

  • June 2023
  • May 2023
  • April 2023
  • March 2023
  • February 2023
  • January 2023
  • December 2022
  • November 2022
  • October 2022
  • September 2022
  • August 2022
  • July 2022

Categories

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Interview
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Press Release
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Sashin Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina

Browse by Category

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Interview
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Press Release
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Sashin Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina
  • About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.