• About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact
Saturday, January 28, 2023
  • Login
Katsina City News
Advertisement
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
Katsina City News
No Result
View All Result
Home Sashen Hausa

Yadda Dikko Radda ya samu gagarumar tarba a karamar hukumar rimi Dake Jihar Katsina

January 5, 2023
in Sashen Hausa
0
Yadda Dikko Radda ya samu gagarumar tarba a karamar hukumar rimi Dake Jihar Katsina
0
SHARES
32
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Daga Sulaiman Ciroma

A yunkurin cigaba da yakin neman zaben Dan takarar gwamnan jihar katsina Dr Dikko Umar Radda a karkashin jam’iyya mai ci ta APC ya samu shiga karamar hukumar Rimi da ke Jihar Katsina domin bayyana kyawawan manufofinsa ga al’ummar garin idan ya lashe zaben 2023 da ke karatowa.

Dubunnan mutane ne suka halarci gangamin taron daga ko wane lungu da sako da ke karkarar yayin da suka nuna goyon bayan su ga dan takarar a bayyane dari bisa dari.

Da ya ke jawabi dan takarar, Dr Umar Radda ga mutanen karkarar ya bayyana damuwarsa sosai ga irin yanayin da jama’a suka tsinci kansu musamman ta bangaren tsaro, sannan ya kara da cewa gwamnati na iya bakin kokarinta wajen ganin an kawo karshen ‘yan ta’adda. Dan takarar gwamnan ya cigaba da jaddada aniyarsa na dorawa daga inda gwamnati ta tsaya don tabbatar da jindadi da walwalar mutanen Jihar Katsina.

Share

Related

Source: Katsina City News
Via: Katsina City News
Previous Post

Kwamishina ta ajiye aiki bayan sauke mahaifinta a matsayin Wazirin Bauchi

Next Post

CSOs Knock Katsina Emir for Endorsing APC Guber Candidate

Next Post
Sabbin Shugabannin Rundunar ‘Yansanda a Katsina, sun Ziyarci Masarautar Katsina…

CSOs Knock Katsina Emir for Endorsing APC Guber Candidate

Recent Posts

  • Buhari inaugurates 12 projects in Katsina
  • ZA AYI TAGWAYEN HANYOYI DAGA KOFAR SORO ZUWA KOFAR GUGA
  • PRESS STATEMENT: Old Naira Notes:Kano Govt,Islamic Clerics Calls On Federal Govt To Extend Naira Redesign Deadline
  • Sanarwa! Sanarwa!! Sanarwa!!! Hukumar Sufuri ta KTSTA zataci gaba da amsar tsaffin kudi
  • Dala Inland Dry Port: Kanawa Ga Na Ku
    By Adamu S. Ladan

Recent Comments

No comments to show.

Archives

  • January 2023
  • December 2022
  • November 2022
  • October 2022
  • September 2022
  • August 2022
  • July 2022

Categories

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina

Browse by Category

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina
  • About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact

No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In