• About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact
Katsina City News
Advertisement
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
Katsina City News
No Result
View All Result
Home Sashen Hausa

Wata Uwa Ta Sayar Da ’Yarta Don Ta Biya Bashi

Katsina City News by Katsina City News
April 17, 2023
in Sashen Hausa
0
Wata Uwa Ta Sayar Da ’Yarta Don Ta Biya Bashi
0
SHARES
25
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

An cafke wata mata bisa zargin ta sayar da ’yarta mai shekara daya da wata shida a domin ta biya bashin banki da ta karba.

An cafke wata mata bisa zargin ta sayar da ’yarta mai shekara daya da wata shida a domin ta biya bashin banki da ta karba.

Dubun matar ta cika ne bayan mijinta ya kai kara ofishin ’yan sanda da ke yankin Sango da ke Jihar Ogun.

Mijinta ya shaida musu cewa ta yi bulaguro zuwa Legas da yarinyar amma ta dawo babu ita, da ya tambaye ta kuma, ta kasa ba shi amsa, tana ta neman kauce wa maganar.

A kan haka ne ’yan sanda suka tsare ta suka zarfafa bincike, inda kakakin ’yan sandan jihar, Abimbola Oyeyemi, ya ce ta shaida musu cewa ta sayar da ’yar tata ce a kan kudi Naira dubu dari shida.

A cewarta, ta sayar da ’yar cikin tata ne domin ta yi amfani da kudin ta biya bashin da karba daga banki.

Ta bayyana cewa ta dauki matakin sayar da yarinyar ne saboda ta kasa samun kudin da za ta biya bashin kuma jami’an bankin suna barazanar daukar mataki a kanta.

”Daga nan ne ta tsere zuwa Legas ta fara tallar ruwan leda, a can ne ta hadu da wani wanda ya hada ta da wata mata da ta sayi yarinyar,” in ji Oyeyemi.

Mukaddashin Kwamishinan ’Yan Sandan Jihar Ogun, DCP Babakura Muhammed, ya mika batun zuwa sashen binciken manyan laifuka na rundunar, domin zurfafa bincike da nufin ceto yarinar da hannun wadda ta saye ta.

Share

Related

Source: Aminiya
Via: Katsina City News
Previous Post

Fasto Ya Yi Wa Mambobin Cocinsa 2 Fyade A Legas

Next Post

Buhari Will Inaugurate Kano-Kaduna Road Next Month – Fashola

Next Post
Buhari Will Inaugurate Kano-Kaduna Road Next Month – Fashola

Buhari Will Inaugurate Kano-Kaduna Road Next Month – Fashola

Recent Posts

  • Hajj 2023: Azman begins airlift of pilgrims Today
  • Hajj Airlift: NAHCON Airlift 14,000 pilgrims in 33 flights operations, set up back up plans
  • Hajj 2023: Plateau pilgrims “stranded’ over “failure to remit funds” for Hajj officials
  • Abin da aka tattauna a taron Tinubu da gwamnonin Jam’iyyar APC
  • Makkah service providers pledges ‘memorable’ Hajj 2023 for Nigerian pilgrims

Recent Comments

No comments to show.

Archives

  • June 2023
  • May 2023
  • April 2023
  • March 2023
  • February 2023
  • January 2023
  • December 2022
  • November 2022
  • October 2022
  • September 2022
  • August 2022
  • July 2022

Categories

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Interview
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Press Release
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Sashin Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina

Browse by Category

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Interview
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Press Release
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Sashin Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina
  • About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.