• About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact
Katsina City News
Advertisement
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
Katsina City News
No Result
View All Result
Home Sashen Hausa

Uwa ta kashe ‘Yarta, ta bawa Ɗanta gawar yaje yayi tsafi da ita don suyi kuɗi…

Katsina City News by Katsina City News
May 7, 2023
in Sashen Hausa
0
Uwa ta kashe ‘Yarta, ta bawa Ɗanta gawar yaje yayi tsafi da ita don suyi kuɗi…
0
SHARES
26
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Mahaifiyarmu ce ta bai wa ƙanwata guba tasha ta mutu, sannan ta umarceni, inyi zina da gawar kuma in sotse farjinta don inyi arziki- Inji wani matashi da ake zargin sa da kashe ƙanwarsa.

Wani matashi mai shekaru 29 mai suna Amos Olalere ya amince cewa shi da mahaifiyarsa suka haɗa baki suka kashe ƙanwarsa domin su yi tsafi na kuɗi.

Amos Olalere wanda gawurtaccen ɗan kutsen internet da aka fi saninsu da ‘yan “Yahoo” ya amsa laifinsa ne bayan da ya faɗa komar ‘yan sanda.

‘Yan sandan a jihar Legas suka damkeshi yayin wani sumame da suka kai unguwar Ikorodu dake birnin na IKKO.

Gaskiya Ta Fi Kwabo ta ruwaito cewa, lokacin da yake amsa tambayoyi a ofishin ‘yan sanda, Amos Olalere ya ce mahaifiyar sa ce ta umarce shi da ya zartar da kisan kai akan ƙanwarsa bayan da wani boka ya umurce su da hakan, idan har yana so ya riƙa samun nasara a sana’ar damfara ta Yahoo-Yahoo da ya ke yi.

“Mahaifiyata ce ta ɗauke ni ta kai ni wajen wani boka, inda shi kuma bokan ya shaida mini cewa matuƙar inason in riƙa nasara wajen sana’ar damfara ta Yahoo-Yahoo da nake yi, to ya zama wajibi in kashe ƙanwata da nake kauna sosai”

“Bayan wannan umarni da bokan nan ya bani nafi wata ɗaya inata juya wannan magana a raina, sai dai a wannan lokaci kullum mahaifiyarmu gayamini take yi , in aikata abin da bokan nan ya faɗa, in kashe ƙanwata, sannan inyi zina da gawarta kuma in sotse farjinta, kafin in ɗauki gawar in jefa a cikin kogi” inji Amos Olalere.

Matashin ya kuma bayyana cewa, mahaifiyarsa da kanta taje ta sayo maganin fiya-fiya na kashe ƙwari ta zubawa ‘yarta’ wato ƙanwata a cikin abinci, ta ci ta mutu sannan ni kuma na ɗauki gawarta na kwana ina zina da ita, bayan na gama na sotse farjinta, sannan na ɗauki gawar na jefa a cikin kogi.

Share

Related

Source: Gaskiya Tafi Kwabo
Via: Katsina City News
Previous Post

Ya Kashe Tsohuwar Matar Shi Bayan Da Yaji Cewa Zata Sake Yin Aure…

Next Post

Akpabio’s Senate Presidency Will Spell Doom For The North – ACF

Next Post
Akpabio’s Senate Presidency Will Spell Doom For The North – ACF

Akpabio’s Senate Presidency Will Spell Doom For The North – ACF

Recent Posts

  • Ƙungiyar ‘Yan jarida ta Najeriya za ta fara yajin aiki kan cire tallafin mai
  • Nigeria Loses 965 Soldiers, Policemen To Boko Haram, IPOB In 2 Years
  • Gbajabiamila ya gode wa Tinubu bisa naɗa shi shugaban ma’aikata
  • Tinubu ya jajanta wa Indiya kan hatsarin jiragen ƙasa
  • Hajj 2023: Azman begins airlift of pilgrims Today

Recent Comments

No comments to show.

Archives

  • June 2023
  • May 2023
  • April 2023
  • March 2023
  • February 2023
  • January 2023
  • December 2022
  • November 2022
  • October 2022
  • September 2022
  • August 2022
  • July 2022

Categories

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Interview
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Press Release
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Sashin Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina

Browse by Category

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Interview
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Press Release
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Sashin Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina
  • About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.