• About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact
Katsina City News
Advertisement
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
Katsina City News
No Result
View All Result
Home Sashen Hausa

UICC: Shuga Muhammadu Buhari ya bayyana goyon bayansa ga Dakta Zainab Shinkafi Bagudu.

admin-admin by admin-admin
September 6, 2022
in Sashen Hausa
0
UICC: Shuga Muhammadu Buhari ya bayyana goyon bayansa ga Dakta Zainab Shinkafi Bagudu.
0
SHARES
22
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Zainab Bagudu matar Gwamnan jihar Kebbi ta shiga cikin jerin sunayen masu neman muƙamin shugaban kungiyar masu kula da cutar Kansa ta Duniya UICC.

A wata sanarwa da shugaban kasa ya fitar, ya bayyana cewa Gwamnatin tarayya ta hanyar ma’aikatar Lafiya ta kasa da kuma ma’aikatar kula da harkokin kasashen waje zasuyi aiki tukuru domin ganin dakta Zainab ta lashe zaben da kungiyar zata gudanar.

Haka kuma shugaban ya taya murna ga matar Gwamnan na Kebbi bisa zamowa daya daga cikin ‘yan takarar shugabancin Kungiyar.

Share

Related

Source: Radio Nigeria
Via: Katsina
Previous Post

IMPACT-BASED WEATHER FORECASTS FOR TUESDAY 6TH, WEDNESDAY 7TH AND THURSDAY 8TH SEPTEMBER, 2022

Next Post

Shugaba Buhari ya jajantawa ‘yan Kasuwar Kantin kwari akan Ambaliyar Ruwa.

Next Post
Shugaba Buhari ya jajantawa ‘yan Kasuwar Kantin kwari akan Ambaliyar Ruwa.

Shugaba Buhari ya jajantawa 'yan Kasuwar Kantin kwari akan Ambaliyar Ruwa.

Recent Posts

  • Tinubu To Rechannel Funds Into Education, Healthcare, Others
  • Dr. Dikko sworn in as Governor, takes over from Masari in Katsina State.
  • Tinubu Ya Nada Dele Alake A Matsayin Mai Magana Da Yawunsa
  • In inaugural address, Tinubu preaches unity, commitment to nation-building
  • Jawabin Farko a Matsayin Shugaban ƙasa: Tinubu ya cire Tallafin Mai gaba ɗaya

Recent Comments

No comments to show.

Archives

  • May 2023
  • April 2023
  • March 2023
  • February 2023
  • January 2023
  • December 2022
  • November 2022
  • October 2022
  • September 2022
  • August 2022
  • July 2022

Categories

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Interview
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Press Release
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Sashin Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina

Browse by Category

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Interview
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Press Release
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Sashin Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina
  • About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.