• About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact
Friday, March 31, 2023
  • Login
Katsina City News
Advertisement
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
Katsina City News
No Result
View All Result
Home Sashen Hausa

Tinubu zai koma gidan zaɓaɓɓen Shugaban Kasa kafin a rantsar da shi

March 3, 2023
in Sashen Hausa
0
Tinubu zai koma gidan zaɓaɓɓen Shugaban Kasa kafin a rantsar da shi
0
SHARES
51
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Bayanai sun ce zaɓaɓɓen shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu zai tattara ya koma masaukin Shugaban Kasa dake unguwar Maitama a Babban Birnin Tarayya Abuja, gidan da aka tanada wa duk zaɓaɓɓen Shugaban Kasa inda zai shafe sauran watannin da suka rage kafin a ratsar da shi.

Dalilin hakan shi ne domin samar mishi da wadatattun tsaro tare da fara karbar bayanan yadda harkokin gwamnati ke tafiya duk a cikin shirye-shiryen karban mulki.

Tuni dai aka fara gyaran gidan domin kammalawa cikin gaggawa.

Share

Related

Source: Katsina City News
Via: Katsina City News
Previous Post

Farfaɗiya | Abu 10 da ya kamata ka sani.

Next Post

•Shin a doka za’a iya sakin Hon. Ado Doguwa dogaro da “Power of Nolle Prosequi” ?

Next Post
•Shin a doka za’a iya sakin Hon. Ado Doguwa dogaro da “Power of Nolle Prosequi” ?

•Shin a doka za'a iya sakin Hon. Ado Doguwa dogaro da “Power of Nolle Prosequi” ?

Recent Posts

  • On birthday, clerics pray for Tinubu, Nigeria in Abuja
  • Gwamna Masari ya Kaddamar da Kwamitin Miƙa Mulki ga sabuwar Gwamnati
  • Masari: Tinubu Na Bukatar Addu’a
  • Bashin Da Ake Bin Najeriya Ya Karu Zuwa N46.25tr —DMO
  • FEC Approves N59.78bn For Ogoni Cleanup Projects

Recent Comments

No comments to show.

Archives

  • March 2023
  • February 2023
  • January 2023
  • December 2022
  • November 2022
  • October 2022
  • September 2022
  • August 2022
  • July 2022

Categories

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina

Browse by Category

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina
  • About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact

No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In