• About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact
Friday, March 31, 2023
  • Login
Katsina City News
Advertisement
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
Katsina City News
No Result
View All Result
Home General Stories

Taron Ranar Hausa Na Duniya: An Karrama Fitaccen Danjarida.

August 28, 2022
in Sashen Hausa
0
Taron Ranar Hausa Na Duniya: An Karrama Fitaccen Danjarida.
0
SHARES
21
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Taron ranar a Hausa, taro ne da aka kirkira a shekarar 2015 daga wasu zakakuran mutane karkashin jagoranci Mai kishin harshen Hausa da Hausawa Dan asalin jihar Katsina, Abdulbaki Aliyu, Wanda ya Saba gudana a ranar 26 ga watan 8 na kowace.

Taron na bana a gudana ne a dakin taro na munaj inda ya hada manya masana da daliban ilmi da masu kishi da kula da al’adun Hausa.

Bakin da suka halarci taron Ranar Hausa da ya gudana a Katsina

A bana taron ya dubi hanyoyin Al’adunmu za su iya taimakawa don samar da zaman lafiya. Taken Taron ya janyo halartar kakakin majalissar dokoki ta jihar Katsina, Alhaji Tasi’u Maigari zango da dan’majalissa Mai wakiltar karamar hukumar Katsina, Alhaji Ali Abu Albaba da Dan’majalissar Kankia Salisu Rimaye, da kuma Shugaban cibiyar Pleasent Library Engr. Dr Muttaka Rabe Darma.

Duba da irin gudunmuwar da wasu zakakuran mutane ke bayar wa wajen habbaka da bunkasa harshen Hausa, ya Sanya aka Karrama wasu fitattun mutane da suka hada da jajirtacce wajen binciken kwakkwafi, Kuma Shugaban rukunin jaridun katsina city news da Taskar Labarai da kuma Matasa Media Links, Malam Danjuma Katsina.

Share

Related

Source: Katsina City News
Via: Zaharadeen Mziag
Previous Post

PRESS RELEASE; GOCOP annual conference holds October 6 in Lagos; to discuss 2023 elections

Next Post

Hidimar da Charles Henry Robinson ya yi wa harshen Hausa

Next Post
Hidimar da Charles Henry Robinson ya yi wa harshen Hausa

Hidimar da Charles Henry Robinson ya yi wa harshen Hausa

Recent Posts

  • On birthday, clerics pray for Tinubu, Nigeria in Abuja
  • Gwamna Masari ya Kaddamar da Kwamitin Miƙa Mulki ga sabuwar Gwamnati
  • Masari: Tinubu Na Bukatar Addu’a
  • Bashin Da Ake Bin Najeriya Ya Karu Zuwa N46.25tr —DMO
  • FEC Approves N59.78bn For Ogoni Cleanup Projects

Recent Comments

No comments to show.

Archives

  • March 2023
  • February 2023
  • January 2023
  • December 2022
  • November 2022
  • October 2022
  • September 2022
  • August 2022
  • July 2022

Categories

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina

Browse by Category

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina
  • About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact

No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In