• About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact
Katsina City News
Advertisement
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
Katsina City News
No Result
View All Result
Home Sashen Hausa

Sojojin ruwan Najeriya sun ƙona kwale-kwale ɗauke da gangar mai 273 na sata

Katsina City News by Katsina City News
November 12, 2022
in Sashen Hausa
0
Sojojin ruwan Najeriya sun ƙona kwale-kwale ɗauke da gangar mai 273 na sata
0
SHARES
30
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Rundunar Sojin ruwa ta Najeriya ta ce ta ƙona wani kwale-kwale da ta kama ɗauke da gangar man fetur 273 na sata a cikin ruwan Calabar da ke kudu maso kudancin ƙasar.

Yayin da yake jawabi ga manema labarai a birnin Calabar, babban jami’in sansanin sojin ruwan da ke birnin Laftanar Isaac Ayogu ya ce an kama mutum shida waɗanda ake zargi da satar man a kan hanyarsu ta zuwa tashar ruwa ta Agbani.

Ya ƙara da cewa wannan farmaki na daga cikin tsare-tsaren da rundunar sojin ruwan ƙasar ke gudanarwa ƙarƙashin umarnin babban hafsan hafsoshin tsaron ƙasar Janar Lucky Irabor, na cewa a lalata duk wani kaya da aka kama da ke da alaƙa da sata.

Laftanar Ayogu ya tabbatar da cewa rundunar sojin ruwan ƙasar ta sha alwashin kawo ƙarshen ayyukan masu satar mai.

Ya ƙara da cewa tuni suka miƙa mutane shida da suke zargi da satar man hannun hukumar tsaro ta Civil Defence domin gurfanar da su a gaban kotu.

Share

Related

Source: BBC Hausa
Via: Zaharadeen Mziag
Previous Post

SOJOJI SUNYI AWON GABA DA SHUGABAN KASROMA INJINIYA SURAJO YAZID ABUKUR.

Next Post

INEC ta fara kafe rajistar sunayen masu kaɗa ƙuri’a a faɗin Najeriya

Next Post
INEC ta fara kafe rajistar sunayen masu kaɗa ƙuri’a a faɗin Najeriya

INEC ta fara kafe rajistar sunayen masu kaɗa ƙuri'a a faɗin Najeriya

Recent Posts

  • 24 Hours After Tinubu’s Inauguration, DSS, EFCC Reignite Inter-Agency Rivalry
  • Tinubu To Rechannel Funds Into Education, Healthcare, Others
  • Dr. Dikko sworn in as Governor, takes over from Masari in Katsina State.
  • Tinubu Ya Nada Dele Alake A Matsayin Mai Magana Da Yawunsa
  • In inaugural address, Tinubu preaches unity, commitment to nation-building

Recent Comments

No comments to show.

Archives

  • May 2023
  • April 2023
  • March 2023
  • February 2023
  • January 2023
  • December 2022
  • November 2022
  • October 2022
  • September 2022
  • August 2022
  • July 2022

Categories

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Interview
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Press Release
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Sashin Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina

Browse by Category

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Interview
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Press Release
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Sashin Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina
  • About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.