• About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact
Friday, March 31, 2023
  • Login
Katsina City News
Advertisement
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
Katsina City News
No Result
View All Result
Home Sashen Hausa

Shirin GEEP: Gwamnatin Tarayya ta ra ba N50,000 ga mutane sama da 6,000 a Kano

October 8, 2022
in Sashen Hausa
0
Shirin GEEP: Gwamnatin Tarayya ta ra ba N50,000 ga mutane sama da 6,000 a Kano
0
SHARES
4
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Ma’aikatar agaji da ci gaban al’umma ta tarayya ta ce sama da mutane 6000 ne suka ci gajiyar shirin nan na ci gaba da kasuwanci da karfafawar gwamnati (GEEP) a jihar Kano.

Babban sakataren a ma’aikatar Nasiru Sani Gwarzo ne ya bayyana haka ranar Juma’a a Kano, yayin kaddamar da shirin a hukumance.

Ya hori waɗanda su ka ci gajiyar da su yi amfani da ƙarfin gwiwa ta hanyar da ta dace.

Ya ƙara da cewa hakan wata dama ce ta “hawa matakin samun tattalin arziki mai ƙarfi.”

Jaridar Daily Trust ta rawaito cewa, Kowanne daga cikin wadanda suka ci gajiyar tallafin ya samu tallafin kudi na Naira dubu 50.

Share

Related

Source: Daily Nigerian
Via: Katsina City News and
Previous Post

24 Dead As Floods, Rainstorms Affected 18,245 In Katsina, Says SEMA

Next Post

Likita ta shawarci ƴan Nijeriya da su rika samun isasshen hutu da guje wa yawan yin aiki

Next Post
Likita ta shawarci ƴan Nijeriya da su rika samun isasshen hutu da guje wa yawan yin aiki

Likita ta shawarci ƴan Nijeriya da su rika samun isasshen hutu da guje wa yawan yin aiki

Recent Posts

  • On birthday, clerics pray for Tinubu, Nigeria in Abuja
  • Gwamna Masari ya Kaddamar da Kwamitin Miƙa Mulki ga sabuwar Gwamnati
  • Masari: Tinubu Na Bukatar Addu’a
  • Bashin Da Ake Bin Najeriya Ya Karu Zuwa N46.25tr —DMO
  • FEC Approves N59.78bn For Ogoni Cleanup Projects

Recent Comments

No comments to show.

Archives

  • March 2023
  • February 2023
  • January 2023
  • December 2022
  • November 2022
  • October 2022
  • September 2022
  • August 2022
  • July 2022

Categories

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina

Browse by Category

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina
  • About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact

No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In