• About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact
Katsina City News
Advertisement
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
Katsina City News
No Result
View All Result
Home Sashen Hausa

Sayen ƙuri’u: Za mu aika da jami’an farin kaya zuwa rumfunan zaɓe – INEC

admin-admin by admin-admin
October 5, 2022
in Sashen Hausa
0
Sayen ƙuri’u: Za mu aika da jami’an farin kaya zuwa rumfunan zaɓe – INEC
0
SHARES
14
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Hukumar zabe ta INEC ta yi alkawarin magance barazanar sayen kuri’u a zaɓen 2023.

Babban jami’in hukumar, Festus Okoye ne ya bayyana haka yayin wata tattaunawa kan zaɓen 2023 mai taken, “Me ke kawo kyakkyawan zabe a Najeriya,” inda ya ce hukumar za ta tura jami’an tsaro cikin sirri a ranar zaɓe.

Ya nanata kudurin hukumar na gudanar da sahihin zabe na gaskiya da adalci ga daukacin ‘yan Najeriya tare da hadin gwiwar hukumomin tsaro.

Ya kara da cewa “za mu tabbatar da cewa babu wanda zai shiga wurin zaɓe da wayar salula da za ta iya daukar hoto”.

A cewar kwamishinan INEC, hukumar zabe za ta ci gaba da horar da ma’aikatanta wajen ganin an gudanar da zabe cikin kwanciyar hankali.

Share

Related

Source: Daily Nigerian Hausa
Via: Katsina City News
Previous Post

Yan Sandan Sun bindige matasa 3 a zangazangar kawo ƙarshen EFCC a Delta.

Next Post

Afakallahu Zai Angwance da Ruƙayya Dawayya

Next Post
Afakallahu Zai Angwance da Ruƙayya Dawayya

Afakallahu Zai Angwance da Ruƙayya Dawayya

Recent Posts

  • 24 Hours After Tinubu’s Inauguration, DSS, EFCC Reignite Inter-Agency Rivalry
  • Tinubu To Rechannel Funds Into Education, Healthcare, Others
  • Dr. Dikko sworn in as Governor, takes over from Masari in Katsina State.
  • Tinubu Ya Nada Dele Alake A Matsayin Mai Magana Da Yawunsa
  • In inaugural address, Tinubu preaches unity, commitment to nation-building

Recent Comments

No comments to show.

Archives

  • May 2023
  • April 2023
  • March 2023
  • February 2023
  • January 2023
  • December 2022
  • November 2022
  • October 2022
  • September 2022
  • August 2022
  • July 2022

Categories

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Interview
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Press Release
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Sashin Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina

Browse by Category

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Interview
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Press Release
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Sashin Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina
  • About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.