• About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact
Monday, January 30, 2023
  • Login
Katsina City News
Advertisement
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
Katsina City News
No Result
View All Result
Home Sashen Hausa

Saura Kwana 17 a daina amsar tsaffin kuɗi a Najeriya. -CBN ta Jaddada

January 13, 2023
in Sashen Hausa
0
Saura Kwana 17 a daina amsar tsaffin kuɗi a Najeriya. -CBN ta Jaddada
0
SHARES
9
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Kamar yanda nasarwa ta fito daga Babban Bankin Najeriya CBN a Ranar juma 13 ga watan Janairu.

Babban Bankin ya bayyana cewa Bamu zancen daina amfani da tsaffin kudi na Takardar Naira dubu ɗaya da Naira ɗari biyar da ta Naira ɗabiyu sunanan a ranar 31 ga watan Janairu na 2023 kamar yanda aka bayyana a farko.
“Ana kira ga Dukkanin al’umman Najeriya da su lura kuma su kiyaye lokacin”

idan ba’a manta ba Babban Bankin CBN ya sake fasalin kudi inda ya bayyana 1 ga watan Fabrairu a matsayin ranar da za’a daina amfani da wadancan tsaffin, inda al’amarin baiwa wasu ‘Yan Najeriya daɗi ba. sana Bankin ya takaita yawan fitar da kudi daga Bankunan ƙasar kamar yanda ake yi a baya, inda ya kayyadewa dai-dai kun mutane Naira dubu 20 a kullum kamfanonin kuma naira dub 500 wanda da bisani kuma Babban Bankin Najeriya (CBN) ta ayyana cewa, bankin ya kara adadin tsabar kudi da ‘yan Najeriya za su iya cirewa a asusun banki duk mako zuwa N500,000, yayin da kamfanoni za su iya cire Naira miliyan 5 duk mako.

yaya kuke ganin wannan tsari zai kai ko wane hali zai iya sanya ‘Yan Nigeria

Share

Related

Source: CBN
Via: Katsina City News
Previous Post

India za ta bai wa ƴan Nijeriya guraben tallafin karatu 500 — Wakili

Next Post

Katsina Gov’ship: Radda, Lado, Khalil, Jino, Talba For Daily Trust Town Hall Meeting Saturday

Next Post
Katsina Gov’ship: Radda, Lado, Khalil, Jino, Talba For Daily Trust Town Hall Meeting Saturday

Katsina Gov’ship: Radda, Lado, Khalil, Jino, Talba For Daily Trust Town Hall Meeting Saturday

Recent Posts

  • APC ta gano kafafen yada labaran da PDP ke ɗaukar nauyi su yaɗa karya a kan Tinubu
  • Emefiele: We’ve collected N1.9trn old naira notes so far — N900bn more to go
  • Hanyoyi Shida Domin Kiyaye Basir Cikin Sauƙi.
  • Bankin CBN Ya Samar Da Naira Miliyan 120 Domin Yin Canjin Kudi A Katsina.
  • INEC ta kara tsawaita wa’adin karbar katin zabe

Recent Comments

No comments to show.

Archives

  • January 2023
  • December 2022
  • November 2022
  • October 2022
  • September 2022
  • August 2022
  • July 2022

Categories

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina

Browse by Category

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina
  • About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact

No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In