• About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact
Friday, March 31, 2023
  • Login
Katsina City News
Advertisement
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
Katsina City News
No Result
View All Result
Home Sashen Hausa

Sama da likitoci 162 ƴan Najeriya suka koma Birtaniya a mako shida

March 16, 2023
in Sashen Hausa
0
Sama da likitoci 162 ƴan Najeriya suka koma Birtaniya a mako shida
0
SHARES
5
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Nan wasu likitoci ne a Lagos ke shirin yin jarrabawar komawa Birtaniya da aikiImage caption: Nan wasu likitoci ne a Lagos ke shirin yin jarrabawar komawa Birtaniya da aiki

Akalla likitoci ƴan Najeriya 162 ne aka bai wa takardar izinin aiki a Birtaniya a cikin mako shida da ya gabata, kamar yadda bayanan kundin hukumar da ke yi wa jami’an na lafiya rijista suka nuna.

Jaridar Punch ta Najeriya ta ruwaito cewa shafin intanet na hukuma rijistar (GMC) ya nuna cewa a cikin kwana 42 da suka wuce aka samu wannan ƙari, wanda hakan ya sa a yawan likitocin da suka koma Birtaniya da aiki daga Najeriya ya ƙaru daga 10,824 zuwa 10,986.

Ƙididdigar ta nuna a kowace rana ana yi wa aƙalla likita uku ƴan Najeriya rijista a Birtaniya, daga ranar 2 ga watan Fabarairu zuwa 15 ga watan Maris da muke ciki.

Najeriya ta jima tana fama da matsalar ƙaurar ƙwararrun ma’aikata da masana zuwa wasu ƙasashen duniya mafiya arziƙi domin samun albashi da kuma yanayin aiki mafi kyau.

Wasu bayanai na nuna cewa Najeriya ce ta uku a ƙasashen da suka fi yawan likitoci a Birtaniya, bayan India mai likitoci 31,979 da kuma Pakistan mai 18,490.

Nigeria has been faced with worrying brain drain in recent times, with many professionals, including doctors, leaving the country for greener pastures.

Share

Related

Source: BBC Hausa
Via: Katsina City News
Previous Post

APC NA IYA CIN ZABEN JIHAR KATSINA, AMMA DA KYAR…

Next Post

PRESS STATEMENT: Nigeria : At the Cusp of Renewed Hope

Next Post
THE NORTH AND NIGERIAN POLITICSA study of political craftsmanship

PRESS STATEMENT: Nigeria : At the Cusp of Renewed Hope

Recent Posts

  • On birthday, clerics pray for Tinubu, Nigeria in Abuja
  • Gwamna Masari ya Kaddamar da Kwamitin Miƙa Mulki ga sabuwar Gwamnati
  • Masari: Tinubu Na Bukatar Addu’a
  • Bashin Da Ake Bin Najeriya Ya Karu Zuwa N46.25tr —DMO
  • FEC Approves N59.78bn For Ogoni Cleanup Projects

Recent Comments

No comments to show.

Archives

  • March 2023
  • February 2023
  • January 2023
  • December 2022
  • November 2022
  • October 2022
  • September 2022
  • August 2022
  • July 2022

Categories

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina

Browse by Category

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina
  • About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact

No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In