• About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact
Katsina City News
Advertisement
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
Katsina City News
No Result
View All Result
Home Sashen Hausa

“Sai ko wane ma’aikaci a katsina ya mallaki gidan kanshi kafin ya yi ritaya daga aiki” – Engr. Nura Khalil

Katsina City News by Katsina City News
February 20, 2023
in Sashen Hausa
0
“Sai ko wane ma’aikaci a katsina ya mallaki gidan kanshi kafin ya yi ritaya daga aiki” – Engr. Nura Khalil
0
SHARES
6
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Daga Muhammad Kabir
Jaridar Taskar Labarai

Ɗan takarar gwamna a jam’iyyar NNPP Injiniya Nura Khalil ya fadi hakan ne a yayin da yake ganawa da dalibai da matasan jihar Katsina.

Wanda Youth Leader Nura Khalil Campaign Council Suka Shirya a ranar 19/2/2023 a dakin taro na Munaj Event Center dake a katsina.

Dan takarar yace ma aikaci zai yi shekara 35, ya kammala aikin gwamnati, duk karfinsa ya kare, amma bai da muhallin da zai zauna.

“Mu a gwamnatin Jam’iyyar NNPP idan allah ya kaimu ga nasara zamuyi tsari da kuwane ma’aikaci zai mallaki gidan kansa.

Khalil ya kara da cewa, babana ma’aikacin Gwamnati ne amma har ya bar duniya bai mallaki gidan kanshi ba sai na ga do, don haka na sha alwashin in Katsinawa suka bani dama sai kowane ma’aikaci a katsina ya mallaki gidan kansa kafin ya yi ritaya daga aiki.

A bangaren Ilimi kuma dan takarar yace “An wayi gari dalibai basa iya zama zana jarabawar neco ko waec. Saboda bakin ciki da keta ta Shuwagabanni.”

“Kuma bayan a lokacin da su sukai karatun an basu kumai kyauta. kamada kayan makaranta, sabulu, maganin sauro, dadai sauran su.”

“A yanzu an wayi gari idan mahaifinka baida dubu ashirin da zai biya maka jarabawa, daganan karatun ya tsaya.”

Engr Nura Khalil yacigaba da cewa, sai a ɗauki kudin gwamnati a ba ashararar, ko a kirkiro wasu kwangiloli na bugi. Amma gwamnati ba ta damu da rayuwar matasaba.

Injiniya Nura Khalil yace Idan Allah ya kaisu ga nasara Zasu ba fannin Ilimi Muhimmancin.

Daga karshe yayi kira ga daliban da suka halacci taron dasu fito a ranar zaɓe, suyi anfani da katin su su fillema azzalumai kawuna. Kuma su tabbatar sun zaɓi jam’iyyar NNPP daga sama har Ƙasa

Share

Related

Source: Katsina City News
Via: Katsina City News
Previous Post

Maimaituwar Gocewar Kafaɗa Ce Matsalarka?

Next Post

Me ye jijiya kuma me ye aikinta?

Next Post
Me ye jijiya kuma me ye aikinta?

Me ye jijiya kuma me ye aikinta?

Recent Posts

  • Hajj 2023: Azman begins airlift of pilgrims Today
  • Hajj Airlift: NAHCON Airlift 14,000 pilgrims in 33 flights operations, set up back up plans
  • Hajj 2023: Plateau pilgrims “stranded’ over “failure to remit funds” for Hajj officials
  • Abin da aka tattauna a taron Tinubu da gwamnonin Jam’iyyar APC
  • Makkah service providers pledges ‘memorable’ Hajj 2023 for Nigerian pilgrims

Recent Comments

No comments to show.

Archives

  • June 2023
  • May 2023
  • April 2023
  • March 2023
  • February 2023
  • January 2023
  • December 2022
  • November 2022
  • October 2022
  • September 2022
  • August 2022
  • July 2022

Categories

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Interview
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Press Release
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Sashin Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina

Browse by Category

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Interview
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Press Release
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Sashin Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina
  • About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.