• About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact
Monday, January 30, 2023
  • Login
Katsina City News
Advertisement
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
Katsina City News
No Result
View All Result
Home Sashen Hausa

Rikicin PDP A jahar katsina: An dage zaman kotu na rikicin jam iyyar PDP zuwa 15 ga watan Disamba.

November 29, 2022
in Sashen Hausa
0
Katsina PDP States Conditions for Lifting Suspension on Guber Candidate
0
SHARES
15
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter


@ katsina city news

Dalilin Dagawar shine lauyan Masu kara, shine ya aiko ma da kotu takardar baya da lafiya, a canza masa zuwa wata Rana.
Alkalin kotun tarayya dake katsina, ya amshi uzurin lauyan ya kuma daga Shari ar zuwa 15 ga watan Disamba.
Shari ar dai Alhaji salisu lawal Uli ya shigar da ita,akan sabon shugaban jam iyyar PDP na jahar katsina da uwar jam iyya ta kasa ta nada.
Uli, Yana bukatar kotun ta ayyana wanene shugaban jam iyyar PDP na gaskiya bisa tsarin mulkin PDP. Tsakanin sabon shugaban da kuma Alhaji salisu Yusufu majigiri.
Uli, yana kuma bukatar kotun ta bada umurnin, PDP ta koma yadda take a tsarin shugabanci har sai an kammala Shari ar
@ katsina city news
Www.katsinacitynews.com

Share

Related

Source: Katsina City News
Via: Katsina City News
Previous Post

Kwamitin yaƙin neman zaɓen Tinubu ya ƙaddamar da manhajar karo-karon kuɗi

Next Post

Dikko Raɗɗa Miliyan Biyar ya saida Takarar sa. -Mustapha Inuwa

Next Post
Dikko Raɗɗa Miliyan Biyar ya saida Takarar sa. -Mustapha Inuwa

Dikko Raɗɗa Miliyan Biyar ya saida Takarar sa. -Mustapha Inuwa

Recent Posts

  • APC ta gano kafafen yada labaran da PDP ke ɗaukar nauyi su yaɗa karya a kan Tinubu
  • Emefiele: We’ve collected N1.9trn old naira notes so far — N900bn more to go
  • Hanyoyi Shida Domin Kiyaye Basir Cikin Sauƙi.
  • Bankin CBN Ya Samar Da Naira Miliyan 120 Domin Yin Canjin Kudi A Katsina.
  • INEC ta kara tsawaita wa’adin karbar katin zabe

Recent Comments

No comments to show.

Archives

  • January 2023
  • December 2022
  • November 2022
  • October 2022
  • September 2022
  • August 2022
  • July 2022

Categories

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina

Browse by Category

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina
  • About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact

No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In